Yusuf Muhammadu Buhari ya saurari jama'a domin jin korafe-korafen da suke da shi. Ya nada shugaban da zai jagoranci haka kan jama'a a zaben 2027.
Yusuf Muhammadu Buhari ya saurari jama'a domin jin korafe-korafen da suke da shi. Ya nada shugaban da zai jagoranci haka kan jama'a a zaben 2027.
Tsohon ministan sadarwa a Najeriya, Farfesa Isa Pantami, ya yi watsi da tsarin sulhun APC a jihar Gombe, yana cewa bai haɗa dukkan masu takara ba.
Tsohon shugaba tsagerun Neja Delta na Phase II, wanda suka amfana da shirin Amnesty na shugaban kasa, 'Janar' Emma Lawson da lashi takobin tabbatar da cewa shugaba Buhari ya yi nasara a yankin a zaben 2019. Lawson ya ci alwashin k
Jawabin Goodluck Jonathan na kwanan nan ya bar baya da kura na Garin Ado-Ekiti wanda shi ne babban Birnin Jihar Ekiti a karshen makon nan. Jonathan ya yabawa Gwamnan Jihar mai shirin barin gado ne kan wasu ayyukan da yayi.
Jaridar ta kuma ruwaito cewa, baya ga kujerar shugaban kasa, 'yan majalisun matan su na kuma bukatar shugaba Buhari ya zartar da doka ta cewar kowace jiha za ta sanya mace guda a kujerar majalisar dattawa cikin jerin sanatocin ta.
Yace, 'yan majalisar karkashin jam'iyyar APC, Abdullahi Abubakar Maiwanka (Akko- ta yamma), Walid Mohammed (Kwami - ta yamma), Mohammed A. Bello (Gombe ta kudu) da Abubakar Sadiq Ibrahim (Yamaltu ta yamma) wadanda suka yi ruwa da
Jam'iyyar APC mai mulkin kasa ta yi bayyanin dalilin da ya sa ta canja ranar da za'a gudanar da taron gangamin kasa na shekara-shekara da aka saba yi daga ranar 2 ga watan Yuni zuwa 23 ga watan. A baya, jam'iyyar ta tsayar da rana
Mun kawo maku wasu manyan ayyukan da Satana Ali Wakili yayi wa Mazabar sa lokacin yana da rai. Sanata Ali Wakili yace ya kuma horas da ‘Yan mata sana’o’in da su ka hada da dinki da kitso da saka da sauran su domin su samu na hannu
Kamfanin Ajaokuta ne ke daf da dawowa bakin aiki kwanan nan. Har yanzu Kamfanin ya gagara fara aiki. Rasha ce ta taimaka aka gina wannan makeken Kamfanin karafuna a lokacin mulkin Shehu Shagari sai dai har yanzu ba labari.
A ranar 29 ga watan Mayu, 1999, Obasanjo ya nada Mista Smith a matsayin shugaban rundunar ‘yan sanda na kasa (IGP) kafin daga baya yak ore shi a ranar 1 ga watan Fabrairu na shekarar 2002, bayan jami’an ‘yan sanda sun tsunduma yaj
Za ku ga jerin Ma’aikatu na Ministocin da su ka fi kowa rabo a bana. Ana sa rau za a kashe Tiriliyan 9.1 a shekarar nan. Ma’aikatar ayyuka da lantarki da gidaje ne za ta fi kowace Ma’ikata samun makudan kudi a bana.
Siyasa
Samu kari