Siyasa

Siyasa Zafafan Labaran

An dakatar da 'yan majalisar da suka sace sandar girma ta Gombe
An dakatar da 'yan majalisar da suka sace sandar girma ta Gombe
daga  Mudathir Ishaq

Yace, 'yan majalisar karkashin jam'iyyar APC, Abdullahi Abubakar Maiwanka (Akko- ta yamma), Walid Mohammed (Kwami - ta yamma), Mohammed A. Bello (Gombe ta kudu) da Abubakar Sadiq Ibrahim (Yamaltu ta yamma) wadanda suka yi ruwa da