Rundunar sojin Iran ta bayyana cewa ta kai hari kan wani jrigin ruwan Amurka da ya yunkurin keta mashigar Hormuz bayan ta sanar da rufe shi kirif.
Rundunar sojin Iran ta bayyana cewa ta kai hari kan wani jrigin ruwan Amurka da ya yunkurin keta mashigar Hormuz bayan ta sanar da rufe shi kirif.
Tsohon ministan sadarwa a Najeriya, Farfesa Isa Pantami, ya yi watsi da tsarin sulhun APC a jihar Gombe, yana cewa bai haɗa dukkan masu takara ba.
Fadin wannan magana na rashin ganawa da Mutanen da ake zargin da Kwamishinan yayi ne ya harzuka Sanatocin matuka wani guda daga cikinsu mai suna Betty Apiafi ya bayyana shakkunsa ko za su iya gudanar da binciken cikin lokacin da
Wadda ke jagorantar muhuwarar, Mrs. Apaifi ta ce "A kasar nan tsakanin watan Janairu - Disambar 2015, an samu marasa lafiya 1,044 da aka yiwa magani a asibitoci 11 a kasar nan a karkashin wani shirri na sanya ido kan yaduwar cutut
Shugaban kasan kuma ya yi magana kan yadda gwamnatocin baya ke samun mukuden kudade daga siyar da danyen man fetur amma a halin yanzu farashin ya fadi, shugaban ya yi juyayin yadda gwamnatocin bayan suka kasance cikin bashi a maim
Alhaji Kawu Baraje, shugaban mambobin jam’iyyar PDP da suka canja sheka zuwa APC kafin zaben 2015, y ace ba zasu fice daga jam’iyyar APC ba kamar yadda rahotanni ke bayyanawa ba. Ya bayyana haka ne yau, Litinin, ga manema labarai
Rahotannin da Naij.com ta tattara bayan shafin hukumar INEC ta kafar sadarwa ta Tweeter ya wallafa ya nuna cewa, hukumar zata fara bawa duk wadanda suka yi rijista a shekarar 2017 da wadanda suka bukaci a sauya musu nasu da su je
Lauretta Onochie, daya daga cikin hadiman shugaban kasa Muhammadu Buhari tace Nyesom Wike, gwamnan jihar Rivers yana da matsalar kwakwalwa. Onochie ta mayar da martini ga gwamnan akan maganar da yayi na cewa an ci zarafinsa.
Za ku ji cewa wani babba a APC ya soki Gwamnatin Shugaba Buhari inda har ta kai yana ba tsohon Shugaban kasa Goodluck Jonathan hakurin cire shi daga mulki da APC tayi a 2015. Frank yace gara mulkin Jonathan da wannan.
Da yawa daga cikin jiga-jigan ‘ya’yan jam’iyyar PDP da shugabannin ta sun nuna amanna da wannan zabi tare da bayyana cewar zasu iya sadaukar da PDP domin samun galaba a kan jam’iyyar APC a zaben 2019. Wani jigo cikin jam’iyyar
Tsohon shugaban rikon kwarya na jam'iyyar PDP, Sanata Ahmed Mohammed Makarfi ya shawarci tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya dena raba kawunnan jam'iyoyin adawa saboda hakan zai bawa jam'iyyar APC daman zarcewa kan mulki ne.
Siyasa
Samu kari