Gwamnatin Iran ta gargadi shugaban Amurka, Donald Trump kan bayanin da ya yi na cewa zai raka jiragen ruwa su wuce ta mashigar Hormuz da Iran ta toshe.
Gwamnatin Iran ta gargadi shugaban Amurka, Donald Trump kan bayanin da ya yi na cewa zai raka jiragen ruwa su wuce ta mashigar Hormuz da Iran ta toshe.
Tsohon ministan sadarwa a Najeriya, Farfesa Isa Pantami, ya yi watsi da tsarin sulhun APC a jihar Gombe, yana cewa bai haɗa dukkan masu takara ba.
Za ku ji cewa Sanatan Yobe na Arewa Ahmad Lawan yace tafiyar Buhariyya ta wuce batun Shugaban kasa Muhammadu Buhari shi kadai. Babban ‘Dan Majalisar na Arewa ta Gabas yace Buhari na bukatar taimako da goyon bayan kowa.
Kwamishinan ‘yan sandan jihar Ekiti, Mista Bello Ahmed, ya sanar da batun korar dan sandan daga aiki yayin wata hira da shi a wani shirin gidan Talabijin da aka nuna kai tsaye a Ado Ekiti, jiya. Kazalika, kwamishinan ya gargadi ‘y
Kwanaki wasu su ka tsere daga wani gidan Yari da ke Minna a cikin Jihar Neja idan ku na biye da mu. Kan haka Shugaba Buhari zai dauki Ma’aikata 6000 saboda inganta tsaro a gidajen yari a fadin Kasar inji Ministan harkokin gida.
Ministar harkokin mata ta Najeriya, Sanata Aisha Alhassan ta sake bayyana aniyarta ta sake tsayawa takarar gwamnan jihar Taraba a zabe mai gabatowa na shekarar 2019. Kowa yasan da sanin cewa nice na lashe zaben gwamnan jihar nan..
A cigaba da wannan dambaruwa ne, tsagin ‘ya’yan jam’iyyar PDP da suka koma jam’iyyar APC (nPDP) sun bayyana janyewa daga tattaunawa da shugabancin jam’iyyar APC, su na masu bayyana cewar har yanzu akwai mugun nufi a kan ‘yan nPDP
Shugaban kasa Muhammadu Buhari yace bai da ja a ko wani shiri da hukumar yan sanda keyi na kama shugaban majalisar dattawa Abubakar Bukola Saraki akan lamarin kisan jihar Kwara, jaridar Premium Times ta ruwaito.
Shi dai Sanata Shehu Sani ya yi suna wajen tara gashi akansa, wanda aka fi sani da Ciko ko Afro da harshen Turanci, tun fiye da shekaru 15 da suka gabata, don haka gashin ta zama wata alama ta gane Sanatan a duk inda ya shiga.
Za ku ji Majalisar kula da harkokin magunguna ta rufe wasu shaguna. An rufe shaguna sama da 200 da ke aiki ba bisa ka’ida ba a Jihar Zamfara. Wasu na saida magungunan da ba su da lasisi yayin da wasu ke abin da su ka ga dama.
A yau, Lahadi, ne hukumar ‘yan sanda ta bayyana cewar wasu daga cikin wadanda ta kama dangane da batun fashin bankunan garin Offa sun ambaci sunan Saraki da na gwamnan jihar Kwara, Abdulfatah Ahmed, a matsayin mutanen dake daukar
Siyasa
Samu kari