Gwamnatin Iran ta gargadi shugaban Amurka, Donald Trump kan bayanin da ya yi na cewa zai raka jiragen ruwa su wuce ta mashigar Hormuz da Iran ta toshe.
Gwamnatin Iran ta gargadi shugaban Amurka, Donald Trump kan bayanin da ya yi na cewa zai raka jiragen ruwa su wuce ta mashigar Hormuz da Iran ta toshe.
Tsohon ministan sadarwa a Najeriya, Farfesa Isa Pantami, ya yi watsi da tsarin sulhun APC a jihar Gombe, yana cewa bai haɗa dukkan masu takara ba.
Babban malamin nan na Musulunci, Sheikh Ahmad Gumi ya caccaki gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari da hukumar yaki da cin hanci da rashawa wato EFCC. Shehin malamin ya nuna bakin ciki kan yadda aka tozarta tsohon gwamna Yero.
Sai kuma Majalisar Dokokin jihar ta tafi hutu, amma bisa bayanan da majiyarmu ta samu ya nuna cewa ‘yan Majalisar zasu katse hutun nasu gami da dawowa bakin aiki na wani dan taki domin su fara zama a yau Juma’a don duba wasikar da
Mukaddashin shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa, Ibrahim Magu ya bukaci bankuna da su samar da sunayen barayin abokan ciniki kafin zaben 2019. Hakan na daga cikin yunkurin hukumar na yakar barayin gwamnati kafin zabe.
Za ku ji Hukumar EFCC mai yaki da masu yi wa arzikin kasa zagon-kasa na zargin Shema da sace wasu kudin Kananan Hukumomi Biliyan 11. Tsohon Gwamnan Jihar Katsina Shema ya nemi Kotu ta dage shari’ar sa kuma haka aka yi.
Wakilin al’ummar Kano ta tsakiya a majalisar dattawan Najeriya, kuma tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi barazanar kawar da gwamnan jihar Kano, Abdullahi Gandue, kamar yadda NAIJ.com ta jiyo.
A zaman da kotun tayi a yau Laraba, 30 ga watan Mayu, Alkali Adebukola Bankole ya bayyana cewa irin yadda Nyame da makarraben sa suka yi sama da fadi akan kudaden da yadda akayi ta dibar su, yayi kama da labarin barayi.
An tsaurara tsaro a harabar kotun da kewaye inda ake bincikar ababen hawa dake wucewa ta kusa da kotun a safiyar yau, Laraba. Shari’ar Nyame ta samu tsaiko ne saboda daga kara da Nyame ya yi tayi, yana kalubalantar cajin da hukuma
Da sanadin shafin jaridar Vanguard mun samu rahoton cewa, shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya bayyana babban dalilin da ya sanya ya samu nasarar lashe zaben shugaban kasa shekarar 2015 da ta gabata bayan ya sha kayi a zabukan baya.
Wannan dai mayar da martani ne a kan wasu kalamai da gwamna Samuel Ortom na jihar Benue ya furta yayin wata hira da akayi dashi a wani shiri mai suna The Osasu Show a wata gidan talabajin da ke Makurdi inda ya ce kashe-kashen da m
Siyasa
Samu kari