Siyasa

Siyasa Zafafan Labaran

Ku rage yawan haihuwa domin 'ya'yanku su samu ilimi - Ganduje
Ku rage yawan haihuwa domin 'ya'yanku su samu ilimi - Ganduje
daga  Aminu Ibrahim

Gwamna Abdullahi Ganduje na jihar Kano ya yi kira ga al'umma su rage haihuwa barkatai kayyade yawan al'umma nahiyar Afrika inda yace adadin yaran da basu zuwa makaranta a Kano sun kai miliyan uku. Ganduje ya fadi hakan ne jawabin