Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Gwamnan Bauchi, Bala Mohammed, ya sanar da ficewarsa daga PDP zuwa jam’iyyar APM tare da magoya bayansa.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Gwamnan Bauchi, Bala Mohammed, ya sanar da ficewarsa daga PDP zuwa jam’iyyar APM tare da magoya bayansa.
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya bayyana cewa zai nemi takarar Sanata a yankin Bauchi ta Kudu yayin da ya ke shirin sauya sheka daga PDP.
Gwamna Abdullahi Ganduje na jihar Kano ya yi kira ga al'umma su rage haihuwa barkatai kayyade yawan al'umma nahiyar Afrika inda yace adadin yaran da basu zuwa makaranta a Kano sun kai miliyan uku. Ganduje ya fadi hakan ne jawabin
Sa'ad wanda ke rike da sarautar Galadiman Ruwan Zazzau ya bayyana cewa, manufar wannan shawara ita ce baiwa jam'iyyar PDP dama ta karfafuwa domin lallasa duk wani tankara da jam'iyyar APC za ta tsayar a babban zabe na 2019.
Sai bayan an yaga jam'iyya ne ake iya samun wadanda zasu barta daga cikin 'yan majalisu, kamar yadda yake a tsarin mulkin kasar nan. Kuma dama hakan ne ya bada damar sauyin shekar wasu daga cikinsu a zagayen zabukan 2015
Fadar shugaban kasa tayi kaca-kaca da wasu dattawan Arewa da wasu kungiyoyi da suka fitar da wata sanarwa inda su kayi ikirarin cewa shugaba Muhammadu Buhari baya daukan matakan da suka dace game da harkar tsaro a kasar. Fadar shu
Za ku ji cewa bayan shekaru akalla 15 da Gwamnatin PDP ta kashe kamfanin jirgi na kasar. Gwamnatin Buhari ta dawo da kamfanin jirgin sama na Najeriya. Wata Tsohuwar Ministar Obasanjo to soki lamirin Gwamnatin Buharin.
Wani shugaba a jam'iyyar APC, Joe Igbokwe, ya nemi afuwar kan zargin da ya yi na cewa Gwamna Wike ya saye alkalan kotun don su bashi nasara a shari'ar zaben gwamna a jihar Rivers da aka gudanar a shekarar 2015. Igbokwe, wanda shin
Wani mamba a majalisar wakilai, Mansur Ali Mashi, ya bayyana cewa kiraye-kiraye na bayan nan da akeyi na cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari yayi murabus saboda rashin tsaro baida fa’ida. Mashi ya ce gadon matsalar Buhari yayi.
Mun kawo wasu manyan abubuwa da ya kamata ka sani game da Marigayi tsohon Shugaban ‘Yan Sanda na Kasar nan Ibrahim Coomassie wanda ya rike wannan mukami a lokacin mulkin Soja na IBB da Abacha da Abdussalami Abubakar.
Rahotanni dake shigowa dakin buga labarai na naij.com sun tabbatar mana da cewar, mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, da shugaban majalisar dattijai, Bukola Saraki, da wasu gwamnoni na can suna wata ganawar sirri a of
Siyasa
Samu kari