Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta amince da $2.99bn domin gudanar da ayyukan layin dogo a jihohi guda uku.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta amince da $2.99bn domin gudanar da ayyukan layin dogo a jihohi guda uku.
Rundunar yan sandan Gombe sun musanta rahoton da ke cewa an kona gidan shugaban ADC na bangare, Nafiu Bala, suna cewa labarin karya ne kuma yaudara.
A wani labarin kuma wani daga cikin kwamitin yakin neman zaben Kwankwaso, Mohammad Jamo ya bayyana cewa an samu wani sabon wuri da Kwankwaso zai kaddamar da takararsa, inda yace zasu yi amfani da dakin taro na Otal din Chida dake
Mun kawo maku jerin Gwamnonin da su kayi mulki a Jihar Yobe daga lokacin da aka kafa Jihar a cikin Agustan 1991 zuwa yanzu. Wikepedia tana da jerin wadanda su ka mulki Jihar a lokacin mulkin Soji da farar hula.
Sakataren gwamnatin tarayya, Boss Mustapha, ya kaddamar da kwamiti na musamman domin bawa shugaban kasa shawara a kan afuwa da ragge cinkoso a gidan yarin da ke jihohin Najeriya (PACPM). Mustapha wanda ya samu wakilcin Ministan Sh
Tsohon gwamnan jihar Plateau, Jonah Jang zai bayyana kudirinsan na son takarar kujerar shugaban kasa a yau Talata, 28 ga watan Agusta a garin Jos. Sanata Jang zai jagoranci mabiyansa zuwa sakatariyar PDP a yau.
Hukumar 'yan sanda reshen jihar Imo ta gurfanar da tsohon kwamishinan kasuwanci da masana'antu, Best Mbanaso a kotun Majistare a jiya Litinin bisa zarginsa da aikata laifuka 11 masu alaka da zamba, sata da lalata gidajen man fetur
Za ku ji cewa PDP ta na nema Kotun Duniya ta binciki Gwamnatin Buhari. Jam’iyyar PDP za tayi kira da ICC tayi ram da Shugaba Buhari na yin mulkin karfa-karfa na tsarin Soja a Najeriya a cikin tafiyar Damukaradiyya.
Duk wata jita-jitar da ake na wai Atiku ya fice daga jam’iyyar PDP, babu gaskiya a cikinsa domin kuwa yana nan cikin jam’iyyar PDP daram-dam. Watanni biyu da suka wuce, Atiku Abubakar ya karade kasar nan domin ganawa gami da tuntu
Tsohon Gwamnan Kaduna Makarfi ya bayyana dalilan da su ka sa ya fi su Atiku dacewa da tikitin PDP. Makarfi yace ba da kudi ake aiki ba domin irin su su Shehu Shagari, Ummaru ‘Yaradua, Obasanjo da irin su Buhari ba masu kudi bane.
A Ranar Laraba 29 ga Watan Agustan nan ne Sanatan Kano ta tsakiya zai shirya taron tabbatar da tsayawa takarar Shugaban kasa a zaben da za ayi shekara mai zuwa. Za ayi wannan gangamin ne a babban Birnin Tarayyar Najeriya.
Siyasa
Samu kari