A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya ja tawagar manyan APC inda suka mika dan ga gwamna Abba Kabir Yusuf don ya nemi takara a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya ja tawagar manyan APC inda suka mika dan ga gwamna Abba Kabir Yusuf don ya nemi takara a 2027.
Rundunar yan sandan Gombe sun musanta rahoton da ke cewa an kona gidan shugaban ADC na bangare, Nafiu Bala, suna cewa labarin karya ne kuma yaudara.
A yanzu haka akwai ‘yan takarar shugaban kasa mutum 11 a jam’iyyar ta PDP. Sun hada da tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, gwamnan jihar Kano, Aminu Waziri Tambuwal, gwamna Ibrahim Hassan Dankwambo na jihar Gombe, tso
Bayan kwana da kwanaki rade-radi na yawo mun ji cewa Hukumar zabe na kasa watau INEC ta karyata maganar cewa ta ware makudan kudi har Naira Biliyan 6 domin ciyar da ‘Yan Sandan Kasar nan a zabe mai zuwa na 2019.
Mun ji cewa wani babban Hadimin Jonathan ya caccaki Sanata Kwankwaso bayan ya kai wa mai gidan na sa ziyara. Tsohon Gwamnan na Jihar Kano Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso ya ziyarci Kwankwaso a shirin da yake yi na 2019.
Dan takarar shugabancin kasa a karkashin jam'iyyar PDP, Sanata Ahmed Makarfi ya gargadi jam'iyyarsa ta PDP cewa dole su tsayar da dan takara mai nagarta da farin jini muddin suna son kayar da shugaba Muhammadu Buhari a zaben 2019.
Bayan tashi daga wani taro na shugabannin jam'iyyar a Awka, babban birnin jihar Anambra, jam'iyyar ta bayyana cewar ta mika kujerar takarar shugaban kasa ga yankin arewa sannan dan takarar mataimakin shugaban kasa zai fito daga ya
Wannan bugun gaba na shugaban kasa Buhari wani martani ne ga shugaban majalisar dattawa, Abubakar Bukola Saraki, wanda a kwana-kwanan nan ya bayyana cewa jam'iyyar adawa ta PDP za ta lashe zaben 2019 mai gabatowa.
Tsohon gwamnan jihar Abia, Dr Orji Uzor Kalu ya ce shugaba Muhammadu Buhari yana gudanar da manyan ayyukan gine-ginen tituna a yankin Kudu maso gabashin Najeriya a halin yanzu kamar yadda Daily Trust ta wallafa. A hirar da a kayi
Wani sabon Kwamishinan yan sanda na hukumar jihar Benue, Okon Etim Ene ya fara aiki a hedkwatar rundunar dake Makurdi, babban birnin jihar. Kakakin rundunar yan sandan jihar, DSP. Moses Joel Yamu yace ya fara aiki a ranar Alhamis.
Dan majalisar wakilai daga jihar Kano, Abdulmumin Jibrin ya musanta rahotannin da ke yawo a kafafen yada labarai na cewa an samu baraka tsakanin mambobin majalisar wakilai na jam'iyyar APC. Honarabul Jibrin ya yi amfani da shafins
Siyasa
Samu kari