Kotun koli ta yi watsi da karar daukaka kara da kwamitin PDP karkashin jagorancin Taminu Turaki ya shigar kan rikicin shugabancin jam’iyyar mai adawa.
Kotun koli ta yi watsi da karar daukaka kara da kwamitin PDP karkashin jagorancin Taminu Turaki ya shigar kan rikicin shugabancin jam’iyyar mai adawa.
Akwai yiwuwar Jam’iyyar APC ta nemi ba tsohon Gwamna Ibrahim Shekarau kujerar Sanatan Kano ta tsakiya a zaben 2019. Kila kuma a nemi a ba Shekarau Minista. Yanzu haka Abdurrahman Dambazzau ne Minista daga Kano.
Gwamnan jihar Ebonyi, Injiniya David Umahi ya bayyana cewa mafi yawa daga cikin wadanda suka sace kudaden gwamnati suna boye kudaden ne a bankunan kasashen waje, makabarta da gidajen karkashin kasa. Gwamnan ya yi wannan furucin ne
Jam'iyyar adawa ta PDP tana kallubalantar soke shugabanin kananan hukumomi da gwamna Aminu Masari ya yi a jihar Katsina. A yau Talata, PDP ta shigar da kara a kotun koli inda take bukatar kotun ta soke kwamitin rikon kwarya da gwa
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito Modi, wanda cikakken sunansa Dakta Mahmoud Halilu Ahmed ya bayyana bukatartasa ta taka takarar mukamin gwamnan jihar Adamawa ne cikin wasikar daya aika ma shugaban jam’iyyar APC reshen jahar Adamawa.
Shugaba Muhammadu Buhari ya yi tsokaci kan bashin da Najeriya ta karba daga kasar China inda ya ce Najeriya za ta iya biyan bashin ba kamar yadda wasu ke ganin cewa bashin zai zama matsala ga Najeriya nan gaba. Shugaban kasar ya f
Wani manomi da cikin manoman da suka amfana da tsare tsare harkar noma da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bullo dasu ya bayyana bukatarsa ta yankan ma shugaban kasa Muhammadu Buhari takardar tsayawa takara na jam’iyyar APC.
Mai neman PDP ta tsayar da shi takarar gwamna a jihar Kwara, Sunday Babalola, ya sanar da ficewar sa daga jam’iyyar tare da tsallakwa zuwa jam’iyyar APC. Injiniya Babalola, ya bayyana cewar ya fita daga PDP ne saboda ba zai iya za
Ronke Ajayi ta sha alwashin siyar da dukkanin kayayyakin ta domin tabbatar da cewar Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya siya fam din takara na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) domin takarar kujerar shugaban kasa a 2019.
Shugaban jam'iyyar Peoples Democratic Party na kasa, Uche Secondus yace jam’iyyar All Progressives Congress ta mayar da kanta mafakar barayi inda ya kara da cewa irin wadannan mutanen na samun kariya da kwanciyar hankali.
Siyasa
Samu kari