Kwamitin alkalai biyar na kotun koli ya soke umarnin kowa ya tsaya a matsayinsa da kotun daukaka kara ya bayar, ya tabbatar da shugabancin tsagin Sanata David Kark.
Kwamitin alkalai biyar na kotun koli ya soke umarnin kowa ya tsaya a matsayinsa da kotun daukaka kara ya bayar, ya tabbatar da shugabancin tsagin Sanata David Kark.
Wasu masu shagube na ganin cewar kukan na Atiku kan iya bashi nasara a zabe kamar yadda ta faru da shugaba Buhari kafin ya zama shugan kasar Najeriya. Sai dai masu wannan ra’ayi sun ce amma fa sai bayan shekara 4 zai zama shugaban
Za ku ji cewa Alhaji Atiku Abubakar, kuma tsohon Gwamnan Jigawa Sule Lamido, Shekarau, da tsohon Gwamnan Kano Kwankwaso da Gwamna Dankwambo sun yi kicibis wajen daurin auren yaron tsohon Gwamnan Kaduna Makarfi jiya.
Mun ji cewa tsohon Gwamnan Jihar Kano Rabiu Kwankwaso yace sau 2 rak kadai ya taba shan kasa a siyasa tun da na ya fara takara. Kwankwasoya sha kasa a 2003 lokacin da ya nemi ya zarce a kan kujerar Gwamna da kuma 2014.
Kwararen dan jarida kuma marubuci, Dele Momodu, ya yi fashin baki kan dabarar da ya ce, shugaban majalisar dattawa, Dr Bukola Saraki zai yi amfani da ita domin ya kayar da shugaba Muhammadu Buhari a babban zaben shekarar 2019. Kam
A jiya ne shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bar Najeriya zuwa kasar China a wata ziyarar aiki ta kwanaki 6. Shugaba Buhari ya isa birnin Beijing na kasar China da misalin 9:00 (lokacin Najeriya) kuma ya samu tarbar girma daga many
Mai neman takarar gwamnan Legas a karkashin PDP, Dakta Olawole Cole, ya fita daga jam'iyyar bayan ya bayyana gamsuwar sa da salon mulkin shugaba Buhari da gwamna Ambode na jihar Legas. A wata ganawa da ya yi da manema labarai a ya
Mun samo cewa a yau Asabar 1 ga watan Satumba ne aka daura auren dan tsohon shugaban shugaban riko na PDP kuma daya daga cikin masu neman takaran shugabancinsa kasa karkashin inuwar jam'iyyar, Sanata Ahmed Makarfi. Kamar yadda wan
Kungiyar karuwan Najeriya (NANP) ta bayyana goyon bayanta ga takarar shugaban majalisar dattijai, Sanata Bukola Saraki, a zaben shugaban kasa na 2019. Kungiyar tayi kira ga daukacin 'yan Najeriya da su goyi bayan Saraki domin ya z
Binciken da manema labarai na jaridar suka gudanar ya bayyana cewa, akwai dambarwar wannan zargi tsakanin jiga-jigan 'yan siyasar da kuma hukumomin tsaro musamman hukumar hana yiwa tattalin arziki zagon kasa ta EFCC.
Siyasa
Samu kari