Shugaban jam'iyyar PRP a Najeriya, Hakeem Baba-Ahmed ya bayyana cewa shi ne sahihin shugaban PRP a Najeriya. ADC ta zargi APC da kunna rikicin PRP.
Shugaban jam'iyyar PRP a Najeriya, Hakeem Baba-Ahmed ya bayyana cewa shi ne sahihin shugaban PRP a Najeriya. ADC ta zargi APC da kunna rikicin PRP.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual da ke Legas, Primate Elijah Ayodele, ya yi hasashen gwamnoni guda biyar na jam'iyyar APC da za su sha kaye a zaben 2027.
Za ku ji cewa Gwamna Okorocha ya nada sabon SSG a Jihar Imo. Rochas Okorocha zai nada kwamishinoni kusan 7 kwanan nan bayan ya kori wasu 13. Kwanakin ‘Yar uwar sa Gwamnan ta zama Kwamishina lokacin da nada sababbin mukamai.
A ranar a Jum'a, 14 ga watan Satumba ne, uwargida Adeosun ta yi murabus daga kujerarta ta Ministar kudi, biyo bayan zarginta da ake yi na amfani da takardar shaidar yin bautar kasa ta bogi. Wannan zargi ya dauki tsawon lokaci yan
Wata sabuwar rikici ta kuno kai a jam'iyyar APC reshen jihar Bauchi inda daya daga cikin jiga-jigan jam'iyyar, Alhaji Yakubu Ibrahim, ya yi ikirarin cewa magoya bayan gwamna Muhammad Abubakar sun doke shi saboda bai amince da kudi
Wani kamfanin dillancin labarai na yankin gabas ta tsakiya ya bayyana cewar duk da wadanda ake tuhuma din sun musanta aikata laifukan da ake zarginsu da yi, wata majiyar kotu ta tabbatar masu da cewar yanzu haka an kama mutane uku
Tsohuwar minstar kudi, Kemi Adeosun, ta fice daga Najeriya kwana daya kacal bayan ta mika takardar barin mukaminta biyo bayan samunta da laifin karyar takardar bautar kasa,. Adeosun ta kasance minister kudin Najeriya tun watan Nuw
Sake zaben shugaban kasa Muhammadu Buhari a karo na biyu yayin zaben 2019 zai tabbatar da zaman lafiya da kwanciyar hankali ta dindindin a jihar Borno da kuma yankin Arewa maso Gabashin kasar nan kamar yadda wani dan takara.
Wani tsohon dan takarar kujerar shugaban kasa a karkashin tsohuwar jam'iyyar nan ta NRC (National Repubican Convention), Alhaji Bashir Othman Tofa, ya bayyana cewa zaben 2019 zai tsananin gaske fiye da zaben 2015 da ya gabata.
A yayin da hankoron kujeru na majalisar dattawa ta zamto ruwan dare a tsakankanin gwamnonin kasar nan da suka kammala wa'adin su na shugabanci a jihohinsu, NAIJ.com muku jerin wasu gwamnoni biyar dake neman sharar zagon na rayuwa.
Kamar yadda shafin jaridar The Nation ya ruwaito mun samu rahoton cewa, Satanan jihar Zamfara, Alhaji Kabiru Marafa ya sake fedewa gwamnan jihar biri har Wutsiya, Abdulaziz Yari, dangane da siyasar jihar da kuma ta kasa baki daya.
Siyasa
Samu kari