Siyasa

Siyasa Zafafan Labaran

Ministocin Buhari 3 da suka yi murabus don kashin kan su
Breaking
Ministocin Buhari 3 da suka yi murabus don kashin kan su
daga  Mudathir Ishaq

A ranar a Jum'a, 14 ga watan Satumba ne, uwargida Adeosun ta yi murabus daga kujerarta ta Ministar kudi, biyo bayan zarginta da ake yi na amfani da takardar shaidar yin bautar kasa ta bogi. Wannan zargi ya dauki tsawon lokaci yan

Anyi doke-doke yayin rikicin shugabancin APC a Bauchi
Breaking
Anyi doke-doke yayin rikicin shugabancin APC a Bauchi
daga  Aminu Ibrahim

Wata sabuwar rikici ta kuno kai a jam'iyyar APC reshen jihar Bauchi inda daya daga cikin jiga-jigan jam'iyyar, Alhaji Yakubu Ibrahim, ya yi ikirarin cewa magoya bayan gwamna Muhammad Abubakar sun doke shi saboda bai amince da kudi

2019: Dalilin da zai tilasta a sake zaben Shugaba Buhari
2019: Dalilin da zai tilasta a sake zaben Shugaba Buhari
daga  Mudathir Ishaq

Sake zaben shugaban kasa Muhammadu Buhari a karo na biyu yayin zaben 2019 zai tabbatar da zaman lafiya da kwanciyar hankali ta dindindin a jihar Borno da kuma yankin Arewa maso Gabashin kasar nan kamar yadda wani dan takara.