Jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Stanley Osifo, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2027. Zai fafata da Shugaba Bola Tinubu.
Jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Stanley Osifo, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2027. Zai fafata da Shugaba Bola Tinubu.
Fadar shugaban kasa ta roki magoya bayan Shugaban kasa Muhammadu Buhari da su yi watsai da lamarin Bukola Saraki, shugaban majalisar dattawa cewa kada su tanka wa masa kan babatu da suka da yake ta yi wa wannan gwamnati.
Mun gano cewa ana shirin da Ambode su kayi domin yi wa siyasar Tinubu lahani. Akwai masu neman bizne siyasar Tinubu a Gwamnatin Ambode. Wannan ne sanadiyyar rigimar Gwamnan Jihar da kuma tsohon Mai gidan sa Tinubu.
Kun ji cewa Shia sun shirya zanga-zanga jiya. Yanzu dai Jami’an tsaro sun damke wasu ‘Yan Shi’an a Garin Zaria saboda tattakin Ashura da su kayi. Kwanaki ne ma aka cika kwana 1000 da Gwamnatin Najeriya ta cafke Zakzaky.
A ranar Alhamis, fadar shugaban kasa ta roki magoya bayan shugaban kasa Muhammadu Buhari da su yi kunnen uwar shegu ga kausasan kalaman batanci da shugaban majalisar dattijai, Bukola Saraki ya yi akan Buhari...
Za ku ji cewa Sanatan Anambra Stella Oduah ta sake sauye-sheka bayan ta lura kujerar ta na rawa. Prince Chinedu Emeka ya yanki fam a Jam’iyyar APGA domin karawa da Sanatar don haka tayi wa kan-ta karatun ta - natsu.
Ministan gona da raya karkara, Cif Audu Ogbeh yace bankin noma da ma’aikatar ne zasu kula da kudin inda ya kara da cewa gwamnati tayi wannan karamcin ne domin tabbatar da cewar shinkafa yar gida tayi araha da farin jini.
Wani ministan Shugaban Kasa Muhammadu Buhari, Adebayo Shittu ya sake shiga matsala bayan an gano cewar bai yi bautar kasa ba, wanda hakan na iya zama barazana ga mukaminsa harma ya kuma kai shi ga zuwa gidan yari.
Gwamnan jihar Bauchi, Mohammed Abubakar a ranar Alhamis, 20 ga watan Satumba ya shayar da magoya bayan jam’iyyar Progressives Congress, (APC), mamaki yayinda ya nuna rashin sanin batun ficewar kakakin majalisar wakilai, Dogara.
Kakakin rundunar, Jimoh Moshood, ya jajjada cewa umurnin shugaban kasa ba yana nufin wanke Adeleke daga laifuka da ake zarginsa da shi ba, inda yake bayyana cewa hukumar tana iya gayyatan shi a duk lokacin da ta bukace shi.
Siyasa
Samu kari