Gwamna Babajide Sanwo -Olu na jihar Legas ya bayyana goyon bayansa ga mataimakinsa, Kadri Hamzat a matsayin wanda zai gaje shi a zaben 2027 mai zuwa.
Gwamna Babajide Sanwo -Olu na jihar Legas ya bayyana goyon bayansa ga mataimakinsa, Kadri Hamzat a matsayin wanda zai gaje shi a zaben 2027 mai zuwa.
Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Wani rikakken Shehi ya taba gano cewa Atiku zai yi mulki a Najeriya. Shehin Malamin dai ya gargadi manyan Kasar nan cewa Atiku zai yi nasara a 2019. Yanzu dai hasashen wani Malami game da Atiku na nema ya zama gaskiya.
Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), Dr Obadiah Mailafia, a daren ranar Lahadi, ya yi nasarar lashe zaben fidda gwani na jam’iyyar inda ya bayyana a matsayin dan takararta na shugaban kasa.
Dan takarar shugabancin kasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Atiku Abubakar ya yi jawabi bayan ya yi nasara a zaben fidda gwani da aka gudanar a Port Harcourt a ranar Lahadi 7 ga watan Oktoban 2018. Atiku ya lashe zab
Mun samu labari cewa Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya roki wadanda su ka sha kasa a zaben fitar da gwani a Jam’iyyar APC da su yi hakuri su cigaba da zama tare da Jam’iyyar domin a cigaba da siyasa ba da gaba ba.
Tun da fari sai da kwamitin tsara zaben da uwar jam’iyyar APC ta turo ya fitar da tsarin da za a yi amfani da shi don gudanar da zaben, amma sai bangare na ‘yan takarar suka nuna rashin gamsuwa da tsarin, lamarin ya jawo barkewar
Ba boyayyen abu bane cewar manyan 'yan siyasar Najeriya sun tara kazamin arziki daga mukamai daban-daban suka rike a gwamnati. Wani nazari da bayanai da jaridar Forbes ta fitar a watan Satumba na shekarar nan da muke ciki, 2018
Mun samu labari cewa daya daga cikin masu takaran Shugaban kasa a Jam’iyyar PDP watau Sanara Rabiu Musa Kwankwaso ya ba tsohon Shugaban kasa Goodluck Jonathan hakuri a bainar jama’a a jiya wajen taron PDP na kasa.
An jiyo wani babban rabaran na cocin Household of God Church International Ministries yana fadin hasashen abub uwan da ya jiyo a wahayi wai zasu faru kafin ayi zaben 2019 a kasar nan Najeriya, shima dai yana takarar shugabancin ka
Ana cikin wannan ja'inja dai a yau, kuma za'a gudanar da babban taro na kasa na APC, dama na PDP, ita kuwa INEC, tace Allankatafar baza da qara wa jam'iyyu koda awa daya ba daga gobe lahadi, don haka, duk wanda bai kawo sunan dan
Siyasa
Samu kari