Wani babban al'amari zai faru a Najeriya kafin 2019 - Pastor da ake wa wahayi

Wani babban al'amari zai faru a Najeriya kafin 2019 - Pastor da ake wa wahayi

- An saba jin limamai na coci na fadin hasashen karya da zasu ce sunji a wahayi

- Shi wannan fasto yana takarar shugabancin kasar nan

- Jam'iyyarsa sunanta Fresh Democratic Party

Wani babban al'amari zai faru a Najeriya kafin 2019 - Pastor da ake wa wahayi
Wani babban al'amari zai faru a Najeriya kafin 2019 - Pastor da ake wa wahayi
Asali: Depositphotos

An jiyo wani babban rabaran na cocin Household of God Church International Ministries yana fadin hasashen abub uwan da ya jiyo a wahayi wai zasu faru kafin ayi zaben 2019 a kasar nan Najeriya, shima dai yana takarar shugabancin kasar nan.

An saba jin limamai na coci na fadin hasashen karya da zasu ce sunji a wahayi. Shi wannan fasto yana takarar shugabancin kasar nan. Jam'iyyarsa sunanta Fresh Democratic Party.

DUBA WANNAN: Zamu farfado da noma da kiwo - Ogbeh

Chris Okotie, tsohon limamin coci ne maii fadin abubuwan da zasu faru a gobe, wadanda kamar yadda aka saba, ko dai abubuwan su faru ko kar su faru.

Sanarwa: Shafin Legit.ng Hausa zai koma LEGIT.ng Hausa. Mun gode da kasancewa damu.

Latsa wannan domin samun labarai a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/naijcomhausa

Twitter: https://twitter.com/naijcomhausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Online view pixel