Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya bayyana tsarin da yake son ya kawo a kasar nan. Atiku ya ce ya yi dana sanin rashin goyon bayan tsarin a baya.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya bayyana tsarin da yake son ya kawo a kasar nan. Atiku ya ce ya yi dana sanin rashin goyon bayan tsarin a baya.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya yi magana kan zaben 2027. Atiku ya bayyana dan takarar da zai janyewa a jam'iyyar ADC.
A farkon wannan makon ne Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya kaddamar da taken kamfen din sa inda ya sha alwashin cewa idan aka sake zaben sa, to zai kara cicciba Najeriya zuwa mataki na gaba, watau matakin dauwamar da kakkarfawa.
Shugaban rikon kwarya na hukumar yaki da rashawa, (EFCC), Mr Ibrahim Magu ya rubuta wasika da Babban Alkalin Najeriya, Justice Walter Onnoghen inda ya ke nema a hana mai Shari'a Binta Nyako sauraron duk wani shari'a da ya shafi hu
Daga cikin alkawuran da Atiku ya dauka akwai batun inganta tattalin arzikin kasa da zai kai ga tsamo 'yan Najeriya miliyan 50 daga kangin matsin tattalin arziki cikin shekaru biyu kacal. Atiku ya bayyana cewar ya samu kwarewa a ba
Dan takarar kujeran shugaban kasa a jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar ya bayyana cewa matasa da mata ne za su fi yawa a gwamnatinsa idan har ya lashe zabe, a cewarsa kaso 40 za su kasance matasa sannan 30 kuma mata.
Sarkin ya bayyana cewar gwamnatin shugaba Buhari ta shimfida titunan mota a kauyuka da birane da kuma layin jirgin kasa. Kazalika ya yi kira ga shugaba Buhari da ya cigaba da jajircewa wajen yiwa kasa aiyukan da za su inganta
Kungiyar shawarari ta Arewa watau Arewa Consultative Forum da kuma kungiyar Dattawan Arewa ta Northern Elders' Forum, a jiya Laraba sun sake jaddada matsayarsu ta rashin da nasanin nuna adawa ga tsohon shugaban kasa, Jonathan.
Gwamnan jihar Borno, Kashim Shettima ya bayyana cewa jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na kokari don ganin ta kawo jihohi 30 a zaben 2019. Ya bayyana hakan a ranar Laraba, 21 ga watan Nuwamba lokacin wani taron jam’iyyar.
'Dan takarar shugaban kasa karkashin inuwa ta jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar tare da shugaban jam'iyya, Uche Secondus da kuma zababbun gwamnoni na jam'iyyar, sun gana da juna a garin Abuja domin daura damarar babban zabe na 2019.
Ya bayyana damuwarsa kan yadda Najeriya ke kashe kudade amma ba a samun wani riba da ke fitowa sakamakon saka jarin. Ya cigaba da cewa zai samar da ayyuka miliyan 4 a duk shekara ta hanyar samar da yanayi mai kyau da zai janyo han
Siyasa
Samu kari