Kamfanonin masu zirga-zirga da jiragen sama sun fara barazanar tafiya yajin aiki a Najeriya saboda tsadar man da suke amfani da shi a fadin kasar nan.
Kamfanonin masu zirga-zirga da jiragen sama sun fara barazanar tafiya yajin aiki a Najeriya saboda tsadar man da suke amfani da shi a fadin kasar nan.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya yi magana kan zaben 2027. Atiku ya bayyana dan takarar da zai janyewa a jam'iyyar ADC.
A yau ne kungiyar matasan kabilar Igbo (Ohanaeze Youth Council) ta nemi dan takarar shugaban kasa a karkashin inuwar jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, da ya fito fili da zuciya daya ya fadi zangon mulki nawa yake son yi idan ya lashe
Hukumar dake kula da kamfen din shugaban kasa Muhammad Buhari tace Shugaban baya tsoron gabatar da muhawara matukar matakan muhawarar da kuma sharadan ta sunyi daidai. Jam'iyar PDP ta bukaci Shugaban kasar da suyi wata muhawara da
Mun samu rahoton cewa gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya yi furuci gami da karin haske dangane da dalilai na yada faifan bidiyon da ke haskaka zarginsa kan karbar cin hanci da rashawa a hannun 'yan kwangila.
A yau, Talata, ne tsohon sakataren yada labaran jam'iyyar PDP na kasa, Olisa Metuh, ya shaidawa wata kotun tarayya dake zamanta a Abuja cewar hukumar yaki da cin hanci da karya tattalin arziki (EFCC) ta rufe dukkan asusunsa dake b
Rahotanni sun kawo cewa tsohon gwamnan jihar Kano, kuma sanata mai wakiltan Kano ta tsakiya, Dr Rabiu Kwankwaso ya yi tsokaci akan bidiyon Gwamna Ganduje wanda ake zargin shi da karban cin hancin daloli karon .
A yayin da hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta bayar da dama ga 'yan siyasa domin fara yakin neman zabe, 'yan takara sun fara sakin manufofinsu da kalamai ma su dadi domin jan ra'ayin ma su kada kuri'a. Sai dai a yayin da 'yan
Tsohon gwamna kuma Sanata mai ci da ke wakiltar jihar Abia ta Tsakiya a majalisar dattawa, Sanata Theodore Ahamefule Orji, ya bayyana cewa zai yi hannun riga da siyasa a shekarar 2023 muddin yayin nasara a zaben 2019.
Tsohon shugaban kasan mulkin soji na Najeriya, Janar Abdulsalami Abubakar ya yi kira ga matasan Najeriya su tsige shugabanin da basu tabbuka komai a 2019 a maimakon su koma gefe suna ta korafi kan mawuyancin halin da kasar ke ciki
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya tura ministan tsaro, ritaya Birgediya Janar Mansur Dan-Ali zuwa kasar Chadi domin halartan wani taron gaggawa Dan Ali zai gana da shugaban kasar Chadi, Idris Deby, kan tabarbarewar tsaro.
Siyasa
Samu kari