Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya gode wa Pakistan bisa kokarin da take ba dare ba rana wajen ganin kasar ta cimma matsaya ta karshe da Amurka.
Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya gode wa Pakistan bisa kokarin da take ba dare ba rana wajen ganin kasar ta cimma matsaya ta karshe da Amurka.
Tsohon Ministan sufuri, Rotimi Chibuike Amaechi, ya yi magana kan zaben shekarar 2027. Rotimi Amaechi ya ADC shawara kan dan takarar da za ta tsayar.
Kwamrad Adams Oshiomhole, shugaban jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa, ya bayyana cewa sabbin yan takarar gwamna a APC 20 da gwamnoni masu ci guda tara ne za su yi takarar kujerar gwamna a zaben 2019.
Shugaban jam'iyyar Action Alliance Party (AA) na kasa, Tunde Tunde Anifowose-Kelani ya ce Nwosu ba dan jam'iyyar AA bane ballantana jam'iyyar ta bashi tikitin takara a jihar Imo. Nigerian Tribune ta ruwaito cewa Tunde Anifowose-Ke
Shugaban kungiyar ta kasa, Vincent Ubah, yace: "Wannan tayin ba yana nuna cewa kungiyar bata san cewa Atiku na da arzikin siyan kuri'u ba ma a ranar zabe. Duk da haka wannan tayin ya zama dole ne don ganar da yan kasa cewa wadanda
Wani dan majalisar dokoki ta jihar Legas, Mista Victor Akande, a yau Alhamis ya bayyana cewa, mulkin shugaban kasa Muhammadu Buhari karo na biyu kan karagar mulkin kasar nan zai tabbatar da jin dadi da sharbar romo ta talakawansa.
Za ku ji cewa lambar Najeriya ya fito a cikin manyan Kasashen da ‘Yan ta’adda ke barna a Duniya. Sauran kasashen da su ke wannan sahu sun hada da Iraq, Afganistan da kuma irin su Somaliya, Indiya, Yemen, Masar dsr.
"Dukkansu sun hade kansu saboda mutum daya, shugaban kasa Muhammadu Buhari kuma suna da hadin guiwar su a ko ina. A kasuwanci, siyasa, addini da ma ko ina. Sun ta addu'ar ya mutu, sai suka ga ya dawo da rai da lafiya fiye da da"
Cif John Oyegun, tsohon shugaban jam'iyyar APC na kasa, ya jaddada bukatar hadin kai a tsakanin 'ya'yan jam'iyyar APC domin samun nasara a zaben 2019, a yayin da yake korafi a kan masu kawowa jam'iyyar tangarda. Ya yi gargadin cew
An samu tashin hankali a gidan gwamnatin jihar Benue, a Makurdi a ranar Laraba, 5 ga watan Disamba lokacin da wani bangare na ginin ya kama da wuta.An tattaro cewa koda dai ba’a rasa rai ba lamarin a dakatar da ayyuka cak.
Shugaban majalisar dattawa, Abubakar Bukola Saraki da kakakin majalisar wakilai, Rt. Hon. Yakubu Dogara, sun umurci kwamitin kula da majalisar dokoki karkashin jagorancin magatakarda, Alhaji Sani Omolori da su magance matsalar
Siyasa
Samu kari