Farfesa Mohammed Sani Haruna ya ce ba zai janye takararsa ba duk da goyon bayan gwamna ga Sanata Aliyu Wadada, yana shirin fafatawa a zaben fidda gwani na APC.
Farfesa Mohammed Sani Haruna ya ce ba zai janye takararsa ba duk da goyon bayan gwamna ga Sanata Aliyu Wadada, yana shirin fafatawa a zaben fidda gwani na APC.
Kungiyar Gwamnonin Arewa ta aikawa Obasanjo sakon taya murna. Gwamnonin Arewa sun kuma bukaci Obasanjo ya rika ba Buhari da shugabanni shawara.
An samu dimuwa da kuma al’ajabi a zauren majalisar dattijai a ranar Laraba yayin da sanatan APC mai wakiltar jihar Kogi ta yamma, Smarta Adeyemi ya sanar da cewa ya fi son mulkin soja a kan irin mulkin damokaradiyyar daake yi a
Mukaddashin sakataren jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa, Cif Victor Giadom ya kaddamar da cewar jam’iyyar za ta mutunta umurnin kotu da ta dakatar da Shugaban ta na kasa, Adams Oshiomhole.
Salihu ya bayyana cewa Oshiomhole ya bayar da umarnin ne ba tare da tuntuba ko yin shawara da kowa ba, lamarin da ya kusa gwara kan shugabanni da mambobin jam'iyyar APC. A cewar Salihu, dan asalin jihar Adamawa, Oshiomhole yana
Shugaba Muhammadu Buhari ya aike da sakon taya murna ga tsohon shugaban kasar Najeriya Olusegun Obasanjo a kan bikin cikarsa shekaru 83 a duniya. Legit.ng ta ruwaito cewa shugaban kasar ta bakin mai bashi shawara na musamman a kan
Wata babbar kotun birnin tarayya a Jabi, Abuja ta dakatar da Adams Oshiomhole daga matsayin Shugaban jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya rantsar da Folashade Yemi Esan a matsayin sabuwar Shugaban ma’aikatan tarayya a ranar Laraba, 4 ga watan Maris. An yi bikin rantsarwar Esan a zauren majalisar zartarwa na fadar shugaban kasa.
Shugaban kwamitin majalisar dattawa kan rundunar soji, Sanata Ali Ndume, a jiya Talata ya koka kan rashin gaskiya da ake nunawa wajen daukar aiki a hukumomin gwamnatin tarayya, cewa ya zama dole a dauki hakan a matsayin laifi.
Ana sa ran cewa za a dawowa Najeriya da wasu kudinta fam dala miliyan 300. Sai dai har yanzu ba a kawowa Najeriya kudin satar Abacha ba.
Siyasa
Samu kari