Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi karin haske kan yiwuwar sake tattaunawa da Iran. Trump ya bayyana abin da Iran ta amince da shi kan mashigar Hormuz.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi karin haske kan yiwuwar sake tattaunawa da Iran. Trump ya bayyana abin da Iran ta amince da shi kan mashigar Hormuz.
A labarin nan, za a ji cewa Birtaniya ta bayyana dalilan da suka jawo aka ga jami'anta a babban taron ADC da aka gudanar s Abuja da cewa dama yana cikin aikinta.
Shugaban jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa, Asiwaju Bola Tinubu, ya nuna fushinsa a kan yadda yan ta'adda ke kashe-kashen mutane a kasar nan.
Gwamna Aminu Bello Masari na jihar Katsina, ya ba shawarar cewa ayyana dokar ta-baci ba za ta kawo karshen matsalolin tsaro da ake fuskanta a kasar nan ba.
‘Yar MajalisarAbia ta kawo kudirin da zai sa a ajiyewa Mata kujeru 111 a Majalisa. Za a warewa Mata wasu kujeru fiye da 100 na musamman a Majalisar Tarayya.
Akwai yiwuwar APC ta dakatar da wani shugaban jam’iyyar ta a jihar Ekiti domin ana zargin Clement Afolabi da hada-kai da kungiyar magoya bayan Bola Tinubu.
Tsohon shugaban kasa Obasanjo ya bayyana irin kwarin gwiwar da yake da shi game Najeriya, ya kuma shaida cewa, kasar za ta shawo kan matsalolin da take fama das
Seyi Makinde ya sha alwashin ganin Jam’iyyar PDP ta sake karbe mulki. Ya ce karya ce a ce APC za ta cigaba da mulki, PDP za ta ceto mutane a zabe mai zuwa.
Rikicin da ya dabaibaye majalisar dokokin jihar Kaduna ya dauki sabon salo bayan ayyana kujerar tsohon kakakin majalisar, Aminu Abdullahi Shagali babu kowa.
Dahiru Bauchi ya ce ba a zabi Gwamnatin nan da nufin a rika kashe mana mutane ba. Shehin ya ce ya zama tilas Gwamnatoci su tashi-tsaye su kare ran kowa da kowa.
Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, ya caccaki jam'iyya mai mulki ta APC, yace babu wani ɗan Najeriya kuma mai hankali da zai sake amincewa da jam'iyyar APC.
Siyasa
Samu kari