Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya sake yin magana kan yakin da aka kaddamar a kan kasarsa. Ya bayyana cewa yakin ya sabawa dokokin duniya.
Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya sake yin magana kan yakin da aka kaddamar a kan kasarsa. Ya bayyana cewa yakin ya sabawa dokokin duniya.
Tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya fito ya yi magana kan batun cewa Gwamna Inuwa Yahaya ya bukaci ya hakura da takara a 2027.
Kakakin majalisar wakilai, Femi Gbajabiamila, ya ce shugaban kasa Muhammadu Buhari na fama da wani irin mawuyacin hali da ya shafi matsalolin tsaro a kasar.
Ana tuhumar Jam’iyya, Secondus da cinye kudin saida fam da PDP ta tara na shekara da shekaru, amma NWC ta ce karya ne, ba a samu wadannan kudi da ake magana ba.
Biyo bayan zarge-zargen da ake yiwa Dr Pantami da goyon bayan ta'addanci, Sheikh Gumi ya bayyana ra'ayinsa game da Ministan. Yace kada 'yan Najeriya su yarda.
Gwamnan jihar Neja ya gargadi gwamnatin tarayya cewa, saura kiris 'yan Boko Haram su shiga babban birnin tarayya Abuja. Ya ce tafiya mara nisa tsakaninsu da Abu
Tsohon Shugaban kasa Obasanjo ya jinjinawa Gwamna Aminu Tambuwal, ya yi masa addu’a. Olusegun Obasanjo ya ziyarci jihar Sokoto, ya yaba da aikin da ake yi.
Ayodele Fayose, tsohon gwamnan jihar Ekiti, ya ce cece-kuce da ake yi a kan Isah Pantami, ministan sadarwa, ya fallasa munafincin dake kunshe a mulkin Buhari.
'Yan kungiyar faftukar kafa haramtacciyar kasar Biyafara ta yi Allah wadai da harin da sojoji suka kai wa hedkwatar kungiyar a jiya. Ta ce an ci bashi ne kawai.
Gwamnatin jihar Zamfara ta umarci dakatar da sayar da kayayyakin man fetur a wasu sassan jihar. An kuma umarci jami'an tsaro da su tabbatar an dokar da aka kafa
Ministan lafiya a Najeriya ya bayyana adadin kudade da ake bukata don yaki da zazzabin cizon sauro a fadin kasar. Sai dai ya ce kasar ba ta da kudin saye ne.
Siyasa
Samu kari