Malamin addini mai neman takarar gwamnan Kano a ADC, Sheikh Ibrahim Khalil ya ce rashin abokan aiki ne ya hana Cristiano Ronaldo tabuka abin kirki a kofin duniya.
Malamin addini mai neman takarar gwamnan Kano a ADC, Sheikh Ibrahim Khalil ya ce rashin abokan aiki ne ya hana Cristiano Ronaldo tabuka abin kirki a kofin duniya.
Gwamnatin Malam Dikko Umaru Radda ta nanata cewa ba za ta nemi zaman sulhu da kowane ɗan bindiga ba amma za ta karɓi duk wanda ya tuba ya miƙa wiya.
Wasu rahotanni na zargin cewa shugaban 'yan bindiga, Bello Turji, yana cikin karamar hukumar Maradun a jihar Zamfara yayin da sojoji suka kara matsa masa.
Majalisar tarayya ta koka kan yadda aka ware kudi ƴan kaɗan ga ma'aikatar ma'adanai ta ƙasa, ta gayyaci ministovi biyu su bayyana su mata bayani.
Dakarun sojojin Najeriya masu aiki a karkashin rundunar Operation Safe Haven sun samu nasarar cafke wasu mutane da ake zargi da safarar muggan makamai.
Ministan kwadago da samar da ayyukan yi, Muhammadu Dingyadi, ya bayyana cewa gwamnati na aiki tukuru domin magance matsalar rashin aikin yi a kasar nan.
Hukumar sadarwa ta ƙasa watau NCC ta amince kamfanonin sadarwa su yi ƙarin kudin kiran waya da sayen data amma ka da ya haura kashi 50% daga kuɗin yanzu.
Gwamnatin Najeriya karkashin jagorancin Bola Ahmed Tinubu ta shawarci kasashen duniya su saka ido domin tabbatar da cewa an cika yarjejeniyar tsagaita wuta a Gaza.
Bayan mutuwar sama da mutane 80 sun mutu, Sanatoci sun shawarci jama'a da su guji kwashe fetur idan sun ga tankar mai ta fadi, domin tsare rayuwarsu da lafiyarsu.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya miƙa sakon jaje da ta'aziyya ga gwamnatin Neja da al'ummar jihar bisa fashewar tankar da ya jawo asarar rayuka.
Labarai
Samu kari