Malamin addini mai neman takarar gwamnan Kano a ADC, Sheikh Ibrahim Khalil ya ce rashin abokan aiki ne ya hana Cristiano Ronaldo tabuka abin kirki a kofin duniya.
Malamin addini mai neman takarar gwamnan Kano a ADC, Sheikh Ibrahim Khalil ya ce rashin abokan aiki ne ya hana Cristiano Ronaldo tabuka abin kirki a kofin duniya.
Gwamnan jihar Yobe ya raba tallafin kudi ga wasu talakawa masu aikin saran itace, matafiya da masu aikin titi. Gwamnan ya raba kudin ne yayin ziyarar ba zata.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya tafi zuwa kasar Switzerland domin halartar taro kan tattalin arzikin duniya. Ya samu rakiyar jami'an gwamnati.
Bello Turji ya kafa sabon sansani a dajin Dutsi, yana tsare da wadanda aka sace yayin da sojoji suka kara kaimi a Operation Fansan Yanma, domin murkushe yan ta'adda.
Tantirin shugaban 'yan bindiga da ya addabi mutanen yankin Arewa maso Yammacin Najeriya, Bello Turji, ya tara malaman tsubbu domin su yi masa addu'o'i.
Rundunar tsaron Najeriya ta ce Bello Turji cikakken matsoraci ne bayanya gudu ya bar mayakansa da dansa yayin farmaki da aka kai musu a yankin Zamfara.
Malaman jami'o'in Najeriya karkashin (ASUU) sun ce kudurorin gyaran haraji za su yi ragaraga da asusun TETFund daga 2030. ASUU ta ce hakan zai jawo lalacewar ilimi.
Matatar Ɗangote ta bayyana cewa ta yi rago sosai a karin farashin man fetur da ta yi a baya-bayan nan, inda ta fadi wuraren da za sane shi a kasa da ₦1,000.
Kungiyar kwadago ta yi Allah wadai da karin kudin fetur da aka samu a Najeriya. 'Yan kwadago sun ce hakan zai kara kudin mota da kudin kayan abinci a fadin kasar nan
NAHCON ta amince da Naira miliyan 8.7 a matsayin kudin aikin Hajjin 2025 ga maniyyatan Kudu, sai Naira miliyan 8.3 ga 'yan Arewa maso Gabas. Ta yi karin bayani.
Labarai
Samu kari