Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
An samu rahoton cewa mutane da ke aiki da Sunday Igboho domin farautar 'yan bindiga sun hadu da fushin 'yan bindiga. An yi wa mutanen Igboho jina-jina.
Najeriya ta kammala biyan bashin dala biliyan $3.4 daga IMF, wanda aka karba a 2020 don tallafin Korona; yanzu ba ta cikin jerin kasashen da ake bi bashi.
An tsaurara tsaro a Anambra gabanin ziyarar Tinubu. Ana sa ran shugaban kasar zai ƙaddamar da wasu muhimman ayyuka da gwamnatin jihar ta kammala.
An yi ta yada wasu rahotanni cewa shugaban hukumar zabe ta INEC, Farfesa Mahmud Yakubu ya nemi afuwar ƴan Najeriya kan canza sakamakon zaben 2023.
Hukumar EFCC ta kama tsohon dan majalisar wakilai, Gudaji Kazaure kan karbar miliyoyi domin sayen ragon sallah da tallafin gobara wajen Godwin Emefiele.
Kungiyar matasan Arewa ta AYCF ta taso 'yan siyasan yankin masu sukar gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a gaba. Ta ce suna jin haushi ne.
Bayan yaɗuwar hudubar Fasto Chris Oyakhilome kan amfani da gishiri, Ma’aikatar Lafiya ta yi watsi da ikirarinsa na cewa ana hana shan gishiri don sayar da magunguna.
Khalifa Muhammadu Sanusi II ya bukaci 'yan kasuwa su zuba jari a Najeriya, ya ce tattalin arzikin kasar da na Kano zai ba su damar samun riba mai yawa.
Za a karrama wasu shugabannin Najeriya a birnin London. Za a karrama gwamna Umaru Bago, Seyi Tinubu, gwamnan Legas, ministan harkokin cikin gidan Najeriya.
Ministan tsaron Najeriya, Mohammed Badaru, ya bayyana nasarorin da dakarun sojoji suka samu kan 'yan ta'adda. Ya ce sojoji sun hallaka dubunnan 'yan ta'adda.
Labarai
Samu kari