Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Ɗan Sarki Muhammadu Sanusi II wanda kuma shi ne Tafidan Kano, Adam Lamido Sanusi ya kai ziyara ta musamman ga shugaban APC a jihar, Hon. Abdullahi Abbas.
Gwamnatin Tarayya karkashin jagorancin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da wasu muhimman ayyuka da za su laƙume kudi sama da Naira biliyan 750.
Sanata Ali Ndume wanda ke wakiltar Borno ta Kudu a majalisar dattawa ya yabawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan hana shigo da kayayyaki daga waje.
Wata amarya, Saudat ta kashe angonta Salisu a Kano ta hanyar daba masa wuka a wuya bayan aurensu na kwanaki 9. An ce ma'auratan sun yi auren soyayya ne.
'Yan bindoga dauke da makamai sun kai hare-hare kan wasu kauyuka a jihar Zamfara. A yayin hare-haren na ramuwar gayya sun kashe mutum 12 tare da sace wasu.
Lauyoyi sun nemi majalisar tarayya ta kwace ikon majalisun Benue da Zamfara saboda dakatar da 'yan majalisu 23. Sun hango abin da zai faru idan ba a dauki mataki ba.
'Yan majalisar wakilai 6 daga Delta sun fice daga PDP zuwa APC, yayin da wasu 'yan majalisar LP 2 suka koma PDP. Bukola Saraki ya ce PDP za ta dawo da karfinta.
'Wasu 'yan bindiga sun kai sabon hari jihar Filato tsakar dare a lokacin da mutane ke barci. Sun kashe mutane 6 a karamar hukumar Barikin Ladi, sun jikkata da dama.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya nada Malam Haladu Mohammed Mai Ba da Shawara kan Inganta Ilimi. Wannan nadin na daga cikin matakan gwamnati inganta ilimi.
Labarai
Samu kari