Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
An samu rahoton cewa mutane da ke aiki da Sunday Igboho domin farautar 'yan bindiga sun hadu da fushin 'yan bindiga. An yi wa mutanen Igboho jina-jina.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa yana koyon darasi daga wajen masu sukarsa. Tinubu ya nuna cewa duk abin da ya yi sai sun ci masa mutunci.
EFCC ta cafke tsohon shugaban majalisar Plateau, Moses Sule da wasu 14 kan zargin sama da fadi da motocin da gwamnati ta ba su da kudinsu ya kai N2.5bn.
Gowon ya ce Yarjejeniyar Aburi ta rushe saboda Ojukwu na son ikon soji a yankuna. Ya ce rashin halartar taron Benin da Ojukwu ya yi ya ƙara rura wutar yaƙin basasa.
A labarin nan, za a ji yadda sojojin Najeriya suka fatattaki mayakan Boko Haram da suka kai hari sansaninsu da ke yankin tafkin Chadi bayan sa'o'i.
Mai martaba Tor Tiv, James Ayatse ya yi bayanai a gaban Shugaba Bola Tinubu kan halin da ake ciki a Benue. Ya ce suna fuskantar kisan kare dangi daga 'yan ta'adda.
Gwamnatin jihar Neja karkashin jagorancin Gwamna Umaru Baho ta bayyana cewa har yanzu ana ci gaba da neman mutane 700 da suka bace sakamakon ambaliyar ruwa.
Kasashen duniya da suka hada da Saudiyya, Rasha, Najeriya, Pakistan, Turkiyya sun yi Allah wadai da harin da Isral'ila ta fara kaiwa kasar Iran kan mallakar nukiliya
Al'ummar wata unguwa a jihar Kano sun shiga wani irin yanayi bayan wani matashi ya bankawa kansa wuta da fadin cewa yana son ya shiga aljanna idan ya mutu.
Majalisar Benue ta zargi jami'an tsaro da kin tabuka abin kirki yayin da 'yan bindiga ke yi wa jama'a kisan gilla. Majalisa ta bukaci mazauna jihar su kare kansu.
Labarai
Samu kari