Gwamnan Osun, Ademola Adeleke, ya zargi jam'iyyar APC da shirin kauce wa tsarin tattara sakamakon zaɓe, tare da neman jami’an tsaro su binciki zargin.
Gwamnan Osun, Ademola Adeleke, ya zargi jam'iyyar APC da shirin kauce wa tsarin tattara sakamakon zaɓe, tare da neman jami’an tsaro su binciki zargin.
Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin NiYA, Cascador da zai bai wa zababbun matasa ’yan kasuwa tallafin har Naira miliyan biyar, aikace-aikace za su fara 19 ga Agusta
Legit.ng ta ruwaito Yusuf a Habeeb dukkaninsu mazauna layin Adepitan ne, cikin unguwar Alapere, a yankin Ketu na jahar Legas, amma da rikici ya kaure tsakaninsu sai Yusuf ya hau dokin zuciya ya burma ma Habeen wuka a ciki.
Babban kotun tarayya dake zaune a Kano a ranar alhamis ta kwace kujerar tsohon hadimin Buhari, Kawu Sumaila, na zababben dan majalisar wakilan tarayya mai wakiltar Sumaila/Takai na jihar Kano.
Kungiyar Arewa maso Gabas NECF, North East Consultative Forum, tare da wasu kungiyoyi biyar na yankin, sun bayyana goyon bayan su ga Sanata Muhammad Danjuma Goje, a matsayin wanda su ke son ya kasance shugaban majalisar dattawa.
Legit.ng ta ruwaito Aisha ta daura wadannan hotuna ne a shafinta na kafar sadarwar zamani ta Twitter, inda tace a shekaru 21 da suka kwashe tare sun shaku da juna sosai, amma kuma suna sarara ma juna tare da baiwa juna damar cudan
Mukaddashin jami’i mai kula da yada labarai na mayakan, Manjo Clement Abiade ya tabbatar da kama Yahuza Wuya yayinda yake ganawa da manema labarai a Abuja ranar Alhamis. Yace an kama mataimakin shugaban karamar hukumar ne ranar 13
A ranar Larabar nan wata dalibar jami'a dake ajin farko a jami'ar jihar Kogi, Miss Rebecca Michael, ta kashe kanta, jim kadan bayan saurayinta ya rabu da ita. A rahoton da muka samu, dalibar ta samu damar shiga makarantar...
Jiya ne rundunar 'yan sandan jihar Akwa Ibom ta bayyana wasu 'yan ta'adda guda 16 da ta kama, ciki hadda wani mutum mai suna Essien Okon, wanda ake zargin ya kashe danshi mai suna Joseph, wanda ke da shekaru 12 a duniya...
Mun samu rahoton wasu 'yan bindiga sun kai wani muummunan hari kauyen Abaya da ke kan hanyar Wurma a karamar hukumar Dutse, babban birnin jihar Jigawa. 'Yan bindigar, da su kai harin kauyen a jiya Laraba, sun harbe mutane kusan...
A jiya Laraba ne 17 ga watan Afrilu, wata yarinya 'yar shekara 17 ta bayyanawa wata kotu yadda shugaban makarantarsu ta sakandare, Samson Adeyemo, ya dinga kwanciya da ita har sai da ya yi mata ciki...
Labarai
Samu kari