Gobarar daji ta kashe mutum 1, ta jikkata 40 tare da tilasta wa 1,200 barin gidaje a Croatia, yayin da gobara ta bazu a Girka, Faransa da Birtaniya
Gobarar daji ta kashe mutum 1, ta jikkata 40 tare da tilasta wa 1,200 barin gidaje a Croatia, yayin da gobara ta bazu a Girka, Faransa da Birtaniya
Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin NiYA, Cascador da zai bai wa zababbun matasa ’yan kasuwa tallafin har Naira miliyan biyar, aikace-aikace za su fara 19 ga Agusta
Wani yaro dan shekara goma a duniya, mai suna Shu'aibu Musa, ya mutu a ruwa yayin da yaje yin wanka a wani kogi mai suna "Ramin Tasiu" a hanyar Sheika da ke karamar hukumar Kumbotso cikin jihar Kano...
Wata mata yar kasar UAE ta farfado bayan wata doguwar suma da tayi a shekara ta 1991. Munira Abdulla ta samu mummuna rauni a kwakwalwarta bayan wata hatsarin mota data yi shekaru 28 da suka wuce a birnin Al Ain.
Kwamishinan raya karkara na jihar Kano, Dr Musa Iliyasu Kwankwaso, ya yi ikirarin cewa shine wanda ya fara shigo da tsohon gwamnan Kano kuma Sanatan Kano ta tsakiya na yanzu, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso siyasa a kasar nan, duk...
Da sanadin kafar watsa labarai ta jaridar Daily Trust mun samu rahoton cewa, asibitin koyarwa na jami'ar Danfodiyo da ke jihar Sakkwato wato birnin Shehu, cikin arziki na nasibi ya fara gudanar da tiyatar zuciya.
An saka fitilun kan hanya masu amfani da hasken rana guda 44 a garin Kanamma, hedikwatar karamar hukumar Yunusari a jihar Yobe, domin magance yawaitar kai hare-haren 'yan Boko Haram garin. A saka fitilun a kan iyakar garin da jam
Sakamakon ziyarar da shugaban kasa Muhammadu Buhari zai kai zuwa jahar Legas a yau Laraba, 24 ga watan Afrilu, gwamnatin jahar Legas ta sanar da rufe wasu hanyoyi guda bakwai domin baiwa shugaban damar tafiye tafiye a garin ba tar
Rahotanni da ke zuwa mana sun nuna cewa ministan harkokin addinin Musulunci na kasar Saudiyya, Abdullatif Al-Asheikh, ya yi na’am da batun tura kungiyar limamai 70 domin su jagoranci sallar asham da Tahajjud a kasashen duniya 35.
Alhaji Aliko Dangote wanda yake shine mutum na farko a jerin attajiran Afrika yayi magana akan matsalar yankin nashi. Kungiyar dattawan arewa itama tayi magana makamanciyar tashi sannan kuma Mai martaba Sarkin Kano Sanusi Lamido S
Mazauna unguwar Bello da ke karamar hukumar Kafur cikin jihar Katsina sunyi nasarar dakile wani hari da masu garkuwa suka kawo garin, inda ake zargin sun zo sace wani ne a garin, a kokarin dakile shirin 'yan ta'addar sun samu...
Labarai
Samu kari