Labarai

Labarai Zafafan Labaran

'Yan bindiga sun sace mutane 8 a Zamfara, sun nemi N50m
'Yan bindiga sun sace mutane 8 a Zamfara, sun nemi N50m
daga  Mudathir Ishaq

Ibrahim ya bayyana cewar 'yan bindigar sun sace mutane 24 ne amma daga baya suka sako 16 daga cikin su, "saboda sun gan su a wahale", sannan suka yi awon gaba da ragowar mutane 8. A cewar sa, bayan musayar kiran waya, 'yan bindiga