Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya samu lambar yabo ta ZIK International Peace and Leadership Award a Ghana kan nasarorin da gwamnatinsa ta samu.
Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya samu lambar yabo ta ZIK International Peace and Leadership Award a Ghana kan nasarorin da gwamnatinsa ta samu.
Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Masana'antar Kannywood na daga cikin masana'antun fina-finai a Najeriya masu habaka. Sigar da masana'antar ke habaka za a iya dangantata da cikakkiyar al'adar malam bahaushe da ake nunawa a fina-finan. Sama da shekaru 20 da...
A jiya hukumar 'yan sandan jihar Benue suka cafke shugaban masu garkuwa da mutane da suka kware a kashe mutane tare da birnesu.'Yan sandan sun bayyana cewa an kama mutane 40 da suke da hannu a fashi da makami da garkuwa da....
Jarumin ya fadi dalilinsa ne a cikin wani faifan bidiyo mai tsawon minti tara da ya wallafa a shafinsa na instagram inda yake cewa abokan aikinsa na yi masa hassada.
Yara biyu, daya mai shekaru 7, dayan mai shekaru 12 sunyi barazanar kashe wata mata mai shekaru 60 a yunkurinsu na kwace motarta, kamar yadda jaridar mail online ta ruwaito. A halin yanzu 'yan sanda ma neman yaran ido rufe...
Wani dan gidan fursuna ya kara aikata laifi sa'o'i bayan ya fito daga gidan maza. Laifin kuwa yasa aka maidasa gidan da ake bashi ci da sha kyauta, wajen kwanciya kyauta kuma manyan abokansa na jiran isarsa...
An yankewa wani manomi a jihar Legas mai suna Yesiru Onajobi hukuncin shekara 10 a gidan yari, bayan an kama shi da laifin yiwa 'yarshi mai shekaru goma sha hudu fyade. Alkalin babbar kotun dake jihar Legas mai shari'a Sule...
Abin alhini ya auku a ranar juma'a a jamhuriyar Afirka ta tsakiya. Jirgin kwantar da tarzoma na majalisar dinkin duniya ya yi hatsari inda aka tabbatar da cewa mutane 3 sun rasa rayukansu.Daraktan yada labarai da hulda...
Wata mata da aka kama da lifin satar jarirai mai suna Oluwatoyin Lasisi, ta dora alhakin wannan laifi nata akan wani ciwo da take fama dashi shekara da shekaru. Matar wacce take ofishin 'yan sanda na jihar Oyo, an kama ta da...
Jami’an yan sandan jihar Ondo sun kama wani mutum mai suna Ojo Daniyan, kan zargin aikata kisan kai. An zargi Daniyan da cinna wa matarsa, Dorcas wuta a hanyar Irese, Akure, jihar Ondo, a ranar Asabar, 14 ga watan Satumba.
Labarai
Samu kari