Dan majalisar Amurka Andy Ogles ya sha kaye a zaben fidda gwani na Republican a Tennessee duk da goyon bayan Trump, inda Charlie Hatcher ya lashe zaben.
Dan majalisar Amurka Andy Ogles ya sha kaye a zaben fidda gwani na Republican a Tennessee duk da goyon bayan Trump, inda Charlie Hatcher ya lashe zaben.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar ADC ta yi mamakin yadda shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya samu hurumin tsoma baki a cikin binciken da EFCC ne yi a Osun.
Wata mata mai suna Nkeiruka Cynthia Kamalu, ta bayyana yadda dan majalisa, Uju Kingsley Chima ya kwanta da ita a shekarar 2015. Chima dai dan majalisa ne na tarayya mai wakiltar Ohaji/Egbema, Oguta da Oru ta yamma dake cikin...
Majiyar Legit.ng ta ruwaito an samu wasu yara masu matsakaicin shekaru da aka samesu da mari a kafafuwansu, sai dai mutanen da suka tara yaran a gidan sun bayyana cewa gidan horo ne, ma’ana suna horas da kangararrun yara ne.
Wata 'yan sanda mai mukamin saja, Wuraola Babaola ta shigar da mijinta kara a wani kotu da ke zamansa a Ibadan inda take neman a raba aurenta da mijinta Oladimeji kan zargin cewa ya yi yunkurin yin asiri da ita. Acewar mai shigar
A cewar Ibrahim, CBN ta kwace lasisin bankunan a karshen shekarar 2018 biyo gazawarsu da kuma rashin shugabanci mai nagarta a wajen gudanar da harkokinsu. "A saboda haka ne NDIC ta dakatar da aiyukan banka kuma yanzu ta fara biyan
Kamar yadda jaridar ABC ta ruwaito, wata tsohuwa mai shekaru 87 a duniya mai suna Lilian Parks ta bayyana dalilin da ya sanya ta kasha jikanta saboda tana ganin cefa babu wanda zai kula mata dashi bayan ranta. A yadda rahoton...
Wata kungiyar addinin musulunci, Islahiddini Foundation of Nigeria, ta koka kan rufe mata masallacin Juma'a da sauran masallatai a kauyen Butuku a karamar hukumar Bodinga na jihar Sokoto. A jawabin da ya yi yayin taron manema laba
Jaridar The Punch ta ruwaito cewa, an yi kacibus da gawar Badamasi tana reto a jikin wata itaciya da ke bayan gari a kauyen Kabomo, yayin da manoma ke kan hanyarsu ta zuwa gona da safiyar ranar Alhamis.
Kakakin rundunar 'yan sandan jihar Kano, DSP Haruna Kiyawa, ya tabbatar da faruwar lamarin tare da bayyana cewa kwamishinan 'yan sandan jihar, Ahmed Iliyas, ya bayar da umarnin a fara binciken yadda wannan abun bakin ciki ya faru.
A cikin wani daftarin da jaridar Daily Trust ta samu ranar Alhamis wanda ke kunshe da sunayen wadanda aka koran ya nuna cewa malaman dai sun fito ne daga bangarori daban-daban na Jami’ar.
Labarai
Samu kari