Tsohon mataimakin gwamnan Kebbi, Ibrahim Aliyu, ya rasu bayan rashin lafiya. Gwamna Nasir Idris ya yi jimamin rasuwarsa tare da yabawa gudummawar da ya bayar.
Tsohon mataimakin gwamnan Kebbi, Ibrahim Aliyu, ya rasu bayan rashin lafiya. Gwamna Nasir Idris ya yi jimamin rasuwarsa tare da yabawa gudummawar da ya bayar.
Saudiyya ta kafa sabon ƙawancen ƙasashe domin kare hanyoyin jiragen ruwa daga hare-haren Houthi, yayin da Najeriya ke cikin ƙasashen da suka goyi bayan shirin.
Wani dan kasuwa a jihar Ibadan mai suna Saheed Eniola, ya sanar da wata kotu da ke jihar Ibadan yadda aka dinga kama matarshi mai suna Kafayat, da kaninshi suna cin amanarshi...
Legit.ng ta ruwaito wannan sanarwa ta fito ne daga kwamitin duba wata na majalisar koli ta musulunci dake karkashin shugabancin Sarkin Musulmi, inda kwamitin ta ce an yi katarin ganin jinjirin watan Rabiul Thani a daren Alhamis.
A jiya Laraba ne kakakin majalisar dokokin Najeriya, Femi Gbajabiamila ya sanar da rasuwar wani tsohon dan majalisar, Tony Okey. Gbajabiamila ya sanar da hakan ne a zaman zauren majalisar, ya ce Tony Okey yana daga cikin 'yan maja
Gwamnatin Nasarawa da Kamfanin Dangote su na daf da sa hannu a wata yarjejeniya. Wannan Jiha za ta ba Dangote fili domin aikin noman shinkafa da fulawa.
Jiya Kotu ta sake garkame wani babban Jigon Jam’iyyar APC a Jihar Zamfara. Dankande Gamji wanda ya rike mukami a gwamnatin baya ta Alhaji Abdulaziz Yari ne ake tuhuma.
Daya daga cikin matasan jaruman masana’antar Kannywood, Rukayya Sukeiman Saje, wacce aka fi sani da Samira Saje, ta bayyana cewa kokarin dogaro da kanta ne yasa ta bar masana’antar shirya fina-finan...
Hukumar kula da gidan gyran hali ta aminta da dakatar da manyanjami’anta 3 tare da wasu 6 a kan hannunsu da take zargi akwai a damfarar dala miliyan daya da wani dan gidan gyran hali yayi.
Legit.ng ta kawo muku jerin wasu mutane 7 wadanda shakikan shugaban kasa Muhammadu Buhari ne, kuma amintattu a wajensa, wadanda suka dade tare dashi, karanci tun daga shekarar 2003, yayin da wasu kuma tun suna kanana.
Hankulan mazauna birnin Kaduna sun tashi, sakamakon rushe sama da gidaje 300 da cibiyar habaka birane ta jihar Kaduna (KASUPDA) ta yi. Wasu gidajen da aka rushe din ana kan ginasu ne, wasu daga ciki kuma an kammala har an tare.
Labarai
Samu kari