Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Ya kamata Buhari ya tsare Gwamnan CBN - Lamido
Ya kamata Buhari ya tsare Gwamnan CBN - Lamido
daga  Aisha Musa

Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya kalubalanci Shugaban kasa Muhammadu Buhari day a kama sannan ya tsare Godwin Emefiele, Gwamnan babban bankin Najeriya kan kudin makamai wanda Sambo Dasuki ya wahala a kansa.

Kano: Gwamnati ta rufe gidan 'Mayu'
Breaking
Kano: Gwamnati ta rufe gidan 'Mayu'
daga  Mudathir Ishaq

Gwamnatin jihar Kano a ranar Laraba ta rufe wani gidan 'Mayu' a garin Makoli dake karamar hukumar Dawakin Kudu ta jihar. A yayin zantawa da manema labarai jim kadan bayan rufe gidan, sakataren cibiyoyin kiwon lafiya masu zaman kan