DUBAWA ta tabbatar da cewa bidiyon da ake zargin 'yan bindiga suna dafa naman mutane ba gaskiya ba ne, domin an ɗauke shi ne a wani bikin auren Fulani a jihar Gombe.
DUBAWA ta tabbatar da cewa bidiyon da ake zargin 'yan bindiga suna dafa naman mutane ba gaskiya ba ne, domin an ɗauke shi ne a wani bikin auren Fulani a jihar Gombe.
'Yan bindiga sun kashe Kanal Abdussalam Ude a birnin Abuja, yayin da matarsa, direbansa da jami'in tsaronsa suka jikkata. Ana ci gaba da bincike.
An hana APC canza ‘Dan takara daf da zaben Akwa Ibom inda INEC ta fada mata cewa bakin alkalami ya bushe, kuma ba za a iya sa sunan Hon. Ekperikpe Luke Ekpo a zaben ba.
Jami’an rundunar Yansandan Najeriya reshen jahar Delta sun samu nasarar kama wata gawurtacciyar yar bindiga dake mummunan sana’ar fashi da makami a jahar Delta mai suna Bella Lucky tare da abokan ta’asanta guda biyu.
A jiya ne Nyesom Wike ya taya Gwamnan Sokoto murnar samu nasara a kotun koli murna. Babban Gwamnan Kudu ya yi farin-ciki da nasarar Tambuwal a kotu, ya kuma yabawa kotun koli.
A yayin da Sulaiman Isah dan shekara 23 ya kamu da shaukin soyayyar bazawarsa Jenine Delsky yar shekara 46 wanda ta yi tattaki tun daga kasar Amurka zuwa unguwar Panshekara a jahar Kano saboda shi, tsohuwar budurwarsa ta bayyana.
Wasu gungun miyagu yan bindiga sun kaddamar da hari a gidan wani babban limamin coci Rabaran Denis Bagauri, wanda ake yi ma inkiya da Fasto Nyako, inda suka bindige shi har lahira.
An tabbatar da cewa Amir Mohammed Abdul Rahman al-Mawli al-Salbi ne sabon shugaban kungiyar 'yan ta'adda na Islamic State da aka fi sani da ISIS. Rahotanni sun bayyana cewa ya zama shugaban kungiyar ne bayan Abu Bakr- al-Baghdadi
Anyi musayar wuta mai tsanani tsakanin mayakan kungiyar ta’addanci na Boko Haram dake karkashin jagorancin Abubakar Shekau da kuma mayakan ISWAP dake karkashin jagorancin kungiyar ta’addanci ta duniya, watau ISIS.
Wani mutum dan asalin kasar Zimbabwe ya shiga rudani da tashin hankali bayan sirikar shi ta bijiro da bukatarta mai ban mamaki gare shi. Mutumin mai suna Manfred ya koka da yadda matar shi ta shirya da mahaifiyarta don ta kwanta..
Karuwai sun koka a kan yadda sanyi ke tilasta su zaman gida wanda hakan ke sa su rasa kwastomomi masu lalata dasu su biya kudi. Wasu daga cikin karuwan da suka tattauna da jaridar Tribune Online sun ce yanayin sanyin nan ya rage..
Labarai
Samu kari