Sanata Adams Oshiomhole ya ce jami'an tsaro su riƙa harbin masu ɗauke da makamai nan take, yana mai cewa rashin tsaro ne babban ƙalubalen gwamnatin Tinubu.
Sanata Adams Oshiomhole ya ce jami'an tsaro su riƙa harbin masu ɗauke da makamai nan take, yana mai cewa rashin tsaro ne babban ƙalubalen gwamnatin Tinubu.
'Yan sandan Kano sun kama mutum huɗu kan zargin kisa da yunƙurin a kashe mutum, ciki har da wata mata da ake zargin ta yanke azzakarin saurayinta da wuƙa.
Kwamandan atisayen 'Ofireshon Lafiya Dole', Manjo Janar Olusegun Adeniyi, ya ankarar da direbobi da sauran masu ababen hawa a kan shigayen tsare ababen hawa na bogi da 'yan Boko Haram suke saka wa a kan hanyar Damataru zuwa Maidug
Rotimi Amaechi ya ce ba za su iya karasa aikin dogon Legas kafin Afrilu ba. Gwamnati ta ce ba za ta iya kammala aikin dogon Legas zuwa Ibadan ba.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya amince da nadin Dr Bayero Salih-Farah a matsayin Darakta-Janar kuma babban Shugaban makarantar fasahar sufuri wato Nigerian Institute of Transport Technology (NITT) da ke Zari’a.
Lamarin ya faru ne a ranar Lahadi, 19 ga watan Janairun 2020 bayan sun samu rashin jituwa a gidansu da ke kauyen Bisodun, Ofada a karamar hukumar Obafemi-Owode a jihar. Mai magana da yawun 'yan sandan jihar, Abimbola Oyeyemi ne ya
Rahotanni sun kawo cewa an kasha wasu makiyaya biyu da manomi daya a garin Ofarachi da ke karamar hukumar Igalamela na jihar Kogi. Rununar yan sandan jihar ta tabbatar da lamarin a wani jawabi da ta saki a Lokoja a ranar Litinin.
Safara tare da bautar da jama’a ya zama ruwan dare a yanzu. Mutane da yawa na tunanin komawa kasashen waje na sa mutum yayi arziki ko da kuwa babu wani aiki takamaimai da yaje yi. Wasu miyagun mutane kuwa kan yi amfani da rashin..
Abin mamaki baya karewa a duniya. Matar aure ce ke neman shawarar yadda zata tsinke dangantakarta da fasto wanda mijinta ke tsammanin yana zuwa ne don yi mata addu’a. Bai sani ba ashe kwanciya suke a kan gadon aurensu...
Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya ziyarci hedkwatar tsaro na hadin gwiwar kasa da kasa a N’Djamena, babbar birnin kasar Chadi. Rundunar tsaron wadana mafi akasarinsu daga kasashen Chadi, Kamaru, Nijar da Najeriya, sun
Rahama Sadau ta shirya tafiya inda ta kwashi ‘yan uwanta mata gaba dayansu harda dan uwanta Abba Sadau wanda shi kadai ne namiji a cikinsu inda suka yi hoto kuma ta wallafa shi a shafinta tare da cewa masoyanta su canki inda suka.
Labarai
Samu kari