Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Kotu ta ba El-Zakzaky damar ganin likitansa
Kotu ta ba El-Zakzaky damar ganin likitansa
daga  Aisha Musa

Babbar kotun Kaduna, ta ba Shugaban kungiyar ‘Yan’uwa Musulmi na Shi’a, Sheikh Ibrahim el-Zakzaky da matarsa, Zeenat, damar ganin Likitocin su don su sami damar iya bayyana a gaban kotun a zamanta na gaba.

Jam’iyyar APC ta yi babban kamu na yan adawa 5,000 a Oyo
Jam’iyyar APC ta yi babban kamu na yan adawa 5,000 a Oyo
daga  Aisha Musa

Koda dai an kammala zaben kasa kuma akwai sauran lokaci sosai kafin a sake wani zabe na gaba, har yanzu lamuran siyasa na daga cikin manyan batutuwan da ake tattaunawa yayinda yan siyasa ke bin hanyoyin kafa kansu.

Sarkin Musulmi ya yi magana a kan rundunar tsaro ta Shege ka Fasa
Breaking
Sarkin Musulmi ya yi magana a kan rundunar tsaro ta Shege ka Fasa
daga  Aminu Ibrahim

Ya kuma bukaci gwamnonin jihohin arewa su magance kallubalen tsaro da ke adabar yankin. Sultan ya kuma bayyana damuwarsa a kan marayu 50,000 da ke yankin sakamakon rikicin ta'addancin Boko Haram. Ya ce idan ba a dauki matakin tall