Rashin kasancewar Shugaban Kamaru Paul Biya har na kwanaki 48 ya rura wutar mahawara tsakanin 'yan adawa kan samun gurbin shugabanci da rikicin makusantansa.
Rashin kasancewar Shugaban Kamaru Paul Biya har na kwanaki 48 ya rura wutar mahawara tsakanin 'yan adawa kan samun gurbin shugabanci da rikicin makusantansa.
'Yan bindiga sun sace shugaban ƙaramar hukumar Bungudu a Zamfara bayan sun kashe jami'an tsaro huɗu. Jami'ai sun ceto wasu daga cikin 'ya'yansa yayin artabun.
Mai magana da yawun majalisar, Benjamin Kali dan jam'iyyar APC daga jihar Abia, ya ce wannan hutun zai ba Musulmai damar zuwa salla yayin da wasu zasu samu abun motsa baki. "A likitance, ana bada shawarar cewa a guji dogon zama wa
A cikin takardar korafin, kungiyar ta yi zargin cewa dukkan kudaden da gwamnan ke fitar wa duk wata daga asusun jihar, suna tafiya ne wajen biyan bukatun kansa. Kungiyar ta bayyana cewa N500m da gwamnan ke fitar wa duk wata basa
Kungiyar Musulunci a Adamawa ta nuna damuwa kan tsadar aure a tsakanin al’umman Musulmi a jahar wanda ke cike da kashe kudi. Shugaban kungiyar, Alhaji Gambo Jika, ya bayyana hakan a yayinda yake zantawa da manema labarai.
A wata hira da ya yi da jaridar Daily Trust, Buratai ya bayyana cewa an samu cigaba a yaki da kungiyar Boko Haram idan aka kwatanta da shekarun baya, amma ya amince da cewa kungiyar ta dan farfado a 'yan kwanakin baya bayan nan.
Sanata mai wakiltan yankin Neja ta gabas, Mohammed Sani Musa, ya koka kan sabbin hare-haren yan bindiga a kan wasu garuruwa a jahar Neja.
Kwanan nan kama ‘Yan ta’addan da ke da hannu wajen yunkurin sace Sarkin Arewa. Sufetan ‘Yan Sanda ya kara jaddada niyyarsa na kokarin kawo zaman lafiya.
Mba, wanda ya bayyana goyon bayan da kungiyoyin ke samu a matsayin babban abin takaici, ya ce rundunar 'yan sanda ta kama uku daga cikin mambobin kungiyar yayin wani farmaki da aka kai sansaninsu dake Kaduna ranar Laraba. A ranar
Tsohon kakakin majalisar dokokin jahar Nasarawa, Musa Ahmed Mohammed, ya sauya sheka daga jam’iyyar Peoples Democratic Party, (PDP) zuwa jam’iyyar All Progressives Congress (APC).
Rahotanni sun kawo cewa an ba haziki Abba Kyari, babban jami’in dan sanda day a kware wajen kama masu laifi da kuma warware manyan shari’ar ta’addanci da dama sarauta a Maiduguri.
Labarai
Samu kari