Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Kungiyar Musulunci ta koka kan tsadar aure a Adamawa
Kungiyar Musulunci ta koka kan tsadar aure a Adamawa
daga  Aisha Musa

Kungiyar Musulunci a Adamawa ta nuna damuwa kan tsadar aure a tsakanin al’umman Musulmi a jahar wanda ke cike da kashe kudi. Shugaban kungiyar, Alhaji Gambo Jika, ya bayyana hakan a yayinda yake zantawa da manema labarai.

Abinda yasa kawo karshen kungiyar Boko Haram ya yi wuya - Buratai
Breaking
Abinda yasa kawo karshen kungiyar Boko Haram ya yi wuya - Buratai
daga  Mudathir Ishaq

A wata hira da ya yi da jaridar Daily Trust, Buratai ya bayyana cewa an samu cigaba a yaki da kungiyar Boko Haram idan aka kwatanta da shekarun baya, amma ya amince da cewa kungiyar ta dan farfado a 'yan kwanakin baya bayan nan.

Wani jigon PDP a arewa ya sauya sheka zuwa APC
Breaking
Wani jigon PDP a arewa ya sauya sheka zuwa APC
daga  Aisha Musa

Tsohon kakakin majalisar dokokin jahar Nasarawa, Musa Ahmed Mohammed, ya sauya sheka daga jam’iyyar Peoples Democratic Party, (PDP) zuwa jam’iyyar All Progressives Congress (APC).