An yi sulhu tsakanin Shugaban Majalisa, Godswill Akpabio, da Sanata Adams Oshiomhole (APC, Edo). An yi hakan bayan Oshiomhole ya zargi Akpabio da karya yarjejeniya.
An yi sulhu tsakanin Shugaban Majalisa, Godswill Akpabio, da Sanata Adams Oshiomhole (APC, Edo). An yi hakan bayan Oshiomhole ya zargi Akpabio da karya yarjejeniya.
Ɗan Majalisar Wakilai Chinedu Obika ya ce wani ɗan majalisa ya kasa samun ₦700,000 na kuɗin makarantar ’yarsa, har sai da ya taimaka masa ya biya.
Fadar Shugaban kasa a ranar Lahadi, ta bayyana cewa ziyarar kwanan nan da Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kai jahar Borno ya nuna cewa har yanzu yana da shahara da karbuwa, inda ta kara da cewa mazauna jahar sun yaba da abun da
'Yan Sanda ta yi nasarar cafke gagararrun da su ka fitini mutanen Legas. Wadanda aka kama sun hada da Rilwan Akinwale, Victor Uju, Juwon Idowu, Rasak Adebola, sai kuma Kehinde Keshinro.
Gwamnan jahar Kano, kuma Khadimul Islam, Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya musuluntar da akalla maguzawa maza da mata 200 da suka kai masa ziyara a fadar gwamnatin jahar Kano.
Wani mummunan hadari ya lakume akalla mutane 22, yayin da wasu 11 suka samu munanan rauni, a kan titin Kankia-Danja a cikin karamar hukumar Kafur, yayin da mutane uku kacal suka sha daga hadarin.
Jihar Bayelsa za ta bar hannun PDP ta koma karkashin APC a kotu kwanan nan amma inji Timipre Sylva. Ministan ya nuna cewa za su tafi kotu.
Bayan fiye da shekara daya da rabi, Majiyar gwamnatin tarayya ta bayyana abin da ya hana Leah Sharibu barin hannun ‘Yan ta’addan Boko Haram.
Rundunar Sojan sama ta Najeriya ta bayyana rahoton dake yawo a kafafen sadarwa na cewa wai dakarunta sun kashe mayakan kungiyar ta’addanci na Boko Haram guda 250, a matsayin labarun kanzon kurege.
Fasinjojin jirgin kasa da dama sun tsallake rijiya da baya yayin da wasu gungun miyagu yan bindiga suka kaddamar da farmaki a kan hanyar dake gab da tashar jirgin kasa dake tashi daga Kaduna zuwa Abuja, a unguwar Rigasa.
An yi wa wani ango duka a wajen bikinsa bayan matarsa ta farko ta sanar da amaryara cewa yana da mata biyu. A take kuwa angon Asif Rafiq Siddiqi ya sha duka da mari daga wajen mahalarta bikin. Dangin amaryarsa inda suka yaga mas
Labarai
Samu kari