Northern Christian Progressive group ta yi kira ga APC da Bola Tinubu da su naɗa ɗan siyasa Kirista daga Arewacin Nijeriya a matsayin Darakta Janar (DG) na kamfe.
Northern Christian Progressive group ta yi kira ga APC da Bola Tinubu da su naɗa ɗan siyasa Kirista daga Arewacin Nijeriya a matsayin Darakta Janar (DG) na kamfe.
Fasinjoji 68 sun tsira bayan wani jirgin Enugu Air ya kauce daga titin sauka a Filin Jirgin Saman birnin Benin, inda babu wanda ya mutu ko ya ji rauni.
Sarki Sanusi ya janyo ayoyin Qur'ani da zayyana hadisai domi tuna wa iyaye cewa za a tashe su ranar sakamako za tashi mabarata babu nama a fuskarsu Ya kara yin kira ga maza a kan su ji tsoron Allah, su dauki nauyin ciyar da matan
Duk da daure tsohon gwamnan jihar Abia da aka yi a gidan gyaran hali da aka yi sakamakon zarginsa da ake da rashawa, akwai yuwuwar wani kalubale ya sake tunkaro shi. A halin yanzu wani da siyasa daga jam’iyyar PDP a jihar Abia din
Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa ta tabbatar da cewa an kone motar sintirinta wacce ta kashe wata mai tsallaka titi mai suna Hauwa Danladi-Turis. Motar ta raunata mutane hudu a karamar hukumar Malammadori ta jihar.
Ministan shari’a na Najerriya, Abubakar Malami, SAN yace rikicin manoma da makiyaya a kasar nan yana bukatar dabara ne wajen shawo kan sa, kamar yadda jaridar The Punch ta ruwaito. Antoni Janar din ya sanar da hakan ne a ranar Asa
Hanan Buhari, ‘yar shugaban kasa Muhammadu Buhari ta musanta zarginta da ake da cewa ta umarci jami’an tsaron farin kaya na DSS da su damke wani Anthony Okolie a kan amfani da layin wayar da ta taba amfani da shi.
Rahotanni sun kawo cewa an tsaurara matakan tsaro a filin jirgin sama na Benin ka tsoron yiwuwar kunyata Shugaban jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa, Kwamrad Adams Oshiomhole.
Dalibi na farko a makarantar horar da hafsoshin soji na Najeriya, Kanal Paul Ogbebor (Mai ritaya) ya rasu. Kanal Paul Ogbebor ya rasu ne yana da shekaru 80 a duniya bayan ya yi murabus daga gwagwarmayar aikin soja. Ya kasance jaru
Eta Mbora dan majalisar wakilai ne mai wakiltar mazabar Calabar da Odukpani a majalisar tarayya. Ya mika bukatar a saka dokar ba wa duk wanda ya kammala digiri yayi bautar kasa aiki a kasar nan...
Biki ya kan kasance babban sha’ani a yankuna da yawa na duniya, ballantana a Najeriya. Ba kasafai ake ganin biki wanda bai zama abin tunawa ba ga ‘yan uwa da abokan arziki ko kuma ga ango da amaryar ba.
Labarai
Samu kari