Labarai

Labarai Zafafan Labaran

Rundunar soji ta ceto mutum 143, wasu 'yan Boko Haram sun mika wuya
Breaking
Rundunar soji ta ceto mutum 143, wasu 'yan Boko Haram sun mika wuya
daga  Aminu Ibrahim

A kalla mayakan Boko Haram takwas ne da suka hada da mata shida tare da kananan yara suka mika kai tare da yada makamansu. Sun mika kai ne ga runduna ta 152 da aka tura garin Banki da ke gundumar bama a jihar Borno. ‘Yan ta’addan,