Amurka ta yi Allah-wadai da kisan iyalan Fasto Ezekiel Dachomo a Filato, ta bukaci a hukunta masu laifi, yayin da sanarwar ta haifar da martani daga jama'a.
Amurka ta yi Allah-wadai da kisan iyalan Fasto Ezekiel Dachomo a Filato, ta bukaci a hukunta masu laifi, yayin da sanarwar ta haifar da martani daga jama'a.
Majalisar Oyo ta amince Gwamna Seyi Makinde ya tafi hutu 10 ga Agusta zuwa 11 ga Satumba, yayin da mataimakinsa Bayo Lawal zai jagoranci harkokin gwamnatin jihar.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito ministan watsa labaru da al’adun Najeriya, Alhali Lai Mohammed ne ya bayyana haka a yayin ganawa da manema labaru a babban birnin tarayya Abuja a ranar Laraba.
Gwamnan jahar Zamfara, Dr Bello Mohammed Matawalle ya bukaci shugabannin makarantun sakandare da jami’an da ke ciyar da dalibai a jahar da su dunga ci daga cikin abincin da suke ciyar da daliban makarantun kwana ko kuma a sallame
A kalla mayakan Boko Haram takwas ne da suka hada da mata shida tare da kananan yara suka mika kai tare da yada makamansu. Sun mika kai ne ga runduna ta 152 da aka tura garin Banki da ke gundumar bama a jihar Borno. ‘Yan ta’addan,
Mutane hudun da suka rasa ransu sun hada da; Alhaji Sanusi 'Yar Bakare, Akili Isuhu daga Bawa Mai Ruwa,Nana Husaini Unguwar Farin Duste, da Muntari Sama'ila daga gidan Korau. Isah ya bayyana cewa kwamishinan 'yan sandan jihar Kats
Majiyar Legit.ng ta ruwaito hukumar ta bayyana a cikin wata mujallarta na kiwon lafiya cewa allurorin rigakafi da ake amfani dasu don maganin numoniya ciwon sanyi da sauransu ba su bayar da kariya ga cutar Coronavirus.
Tsohuwar mai magana da yawun rundunar Yansandan jahar Legas, Dolapo Badmus ta bayyana cewa babu wani jami’in Dansanda dake da hurumin binciken wayar salular dan Najeriya, duk wanda ya yi haka ya ci zarafin yan kasa.
An kara samun fashewar bamabamai a wata kasuwa da ke babban birnin a watan Yuli, lamarin da ya yi sanadiyyar mutuwar mutane 15. Hare haren ne na farko da mayakan kungiyar Boko Haram 'yan Najeriya suka kai kasar Chad, hedikwatar
Mataimakin shugaban masu rinjaye a majalisar dattawa, Ajayi Boroffice ta bayyana cewa babu abinda akeyi domin kare Najeriya da annobar cutar Coronavirus.
Mataimakiyar shugabar kasar Iran kan harkakokin mata da Iyali, Masoumeh Ebtekar, ta kamu da cutar Coronavirus da ta addabi duniya, jaridar kasar ta ruwaito.
Labarai
Samu kari