Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yanke wa mutum uku daurin rai da rai bayan sun amsa laifin hannu a garkuwa da dalibai, malamai da kuma alaka da ta'addanci.
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yanke wa mutum uku daurin rai da rai bayan sun amsa laifin hannu a garkuwa da dalibai, malamai da kuma alaka da ta'addanci.
Izala ta musanta kalaman da aka danganta wa Sheikh Kabiru Gombe kan Tinubu, ta ce labarin ƙarya ne, tare da kai ƙorafi ga jami'an tsaro don kama wanda ya yada shi.
Hukumar yaki da rashawa ta EFCC a ranar Alhamis ta gurfanar da Aisha Wakil, wacce aka fi sani da Mama Boko Haram, tare da wasu mutane biyu a kan zarginsu da take da laifuka 8 dasuka hadada damfara.
Jam’iyyar PDP ta ga baiken sanatocin Najeriya da suka amince da bukatar shugaban kasa Muhammadu Buhari na ciyo ma Najeriya bashin dala biliyan 22.7, kimanin naira tiriliyan 8.2 kenan, inda suka ce Sanatocin sun kara ma yan Najeriy
Wasu gungun miyagun yan bindigan daji sun yi garkuwa da kansiloli guda uku na karamar hukumar Gummi ta jahar Zamfara, kuma sun nemi a biyasu kimanin kudin fansa naira miliyan 40 kafin su sake su.
Dan sanda mai shigar da karar ya ce wanda ake zargin ya amsa laifukan a rubuce, kuma abinda ya aikata laifi ne da ya ci karo da sashi na 24 (1) (a) da (b) na dokar hana aikata laifuka ta yanar gizo na 2015 da sashi na 391 da 392 n
Gwamnatin ta umarcin Sarkin ne cikin wata wasika dake dauke da sa hannun sakataren gwamnatin jahar Kano, Alhaji Usman Alhaji, mai dauke da kwanar wata 2 ga watan Maris na shekarar 2020.
Gwamnatin kasar Saudiyya ta bude masallatan Makkah da Madina da sanyin safiyar Juma’a bayan ta garkamesu a daren Alhamis domin tsaftacesu daga yiwuwar yaduwar cutar Coronavirus.
Bangaren dakarun rundunar Sojan sama na Operation Lafiya Dole sun cigaba da yi ma mayakan kungiyar yan ta’addan kungiyar Boko Haram ruwan wuta da bama bamai a yankin Bakari Gana dake gefen dajin Sambisa.
Idan har kana tunanin tuka motar haya aikine na mutane marasa ilimi sosai da kuma mutane marasa daraja, to kwarai kuwa zaka sha mamaki idan har bakin haure suka kwace aikin daga hannun 'yan gari...
Fitacciyar jarumar fina-finan Hausa, Samira Ahmad ta gina sabuwar rijiyar burtsatse (Tuka-Tuka) a tsohuwar makarantar sakandiren da ta kammala ta Government Girls Secondary School Jogana dake cikin jihar Kano...
Labarai
Samu kari