ICPC ta gano ma'aikatan bogi 908 a hukumomin gwamnatin tarayya, inda rundunar 'yan sanda ta zo kan gaba da mutum 570 da ake zargin suna karɓar albashi.
ICPC ta gano ma'aikatan bogi 908 a hukumomin gwamnatin tarayya, inda rundunar 'yan sanda ta zo kan gaba da mutum 570 da ake zargin suna karɓar albashi.
Izala ta musanta kalaman da aka danganta wa Sheikh Kabiru Gombe kan Tinubu, ta ce labarin ƙarya ne, tare da kai ƙorafi ga jami'an tsaro don kama wanda ya yada shi.
Bayan shekaru 5,watanni shida da kwana 26 da hawa mulkinsa, gwamnatin Kano a karkashin jagorancin gwamna Abdullahi Ganduje ta kwance rawanin sarki na 14 a kano, Malam Muhammadu Sanusi II akan rashin girmama gwamnatin Jihar Kano
Mun samu labari cewa takardun fasfo na bogi sun sa tsohon ‘Dan wasa Ronaldinho kwanan kurkuku. An cafke tsohon ‘Dan wasa Ronaldinho ne da tare da ‘Danuwansa a Paraguay.
Dattijan jihar Kano tayi kalubalanci sauke Sanusi Kamido a matsayin sarkin Kano da Gwamnan Abdullahi Ganduje yayi. Sun kuma yi alkawarin daukar mataki a kan abinda gwamnatin jihar tayi. Idan zamu tuna, gwamnan ya fitar da takarda
Al'umman Najeriya na ci gaba da tofa albarkacin bakunansu a kan matakin da gwamnatin jahar Kano ta dauka na tsige sarki Muhammadu Sanusi na II.
A yau Litinin, 9 ga watan Maris ne gwamnatin jahar Kano karkashin jagorancin, Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ta tsige Sarkin Kano, Muhammad Sanusi na II.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin gwamna Abdullahi Umar Ganduje ta nada Alhaji Nasiru Ado Bayero sabon sarkin masarautar Bichi.
Tsohon sanatan Najeriya wanda ya wakilci jihar Kaduna ta tsakiya a majalisar dattijai karota takwas, Shehu Sani, ya kalubalanci gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano a kan tube rawanin Sarkin Kano na 14 Malam Muhammadu Sanus
Kamar yadda kuka sani an jahar Kano ta tsinci kanta a cikin wani yanayi a yau Litinin, 9 ga watan Maris, inda aka tsige sarkin Sarkin Kano Muhammadu Sanusi na II.
Biyo bayan tsige tsohon Sarkin Kano, Malam Muhammadu Sunusi II mai murabus, diyarsa ta fito a kafar sadarwar zamani ta Twitter tana yin gargadi tare da kashedi ga masu jajanta musu,
Labarai
Samu kari