Iran ta ce ta kai hare-hare kan sansanonin sojin Amurka a Kuwait da Jordan, yayin da Majalisar Wakilan Amurka ke neman dala biliyan 95 domin yaƙi.
Iran ta ce ta kai hare-hare kan sansanonin sojin Amurka a Kuwait da Jordan, yayin da Majalisar Wakilan Amurka ke neman dala biliyan 95 domin yaƙi.
Izala ta musanta kalaman da aka danganta wa Sheikh Kabiru Gombe kan Tinubu, ta ce labarin ƙarya ne, tare da kai ƙorafi ga jami'an tsaro don kama wanda ya yada shi.
Rundunar jami'an tsaro a ranara Litinin ta tsinkayi fadar Sarkin Kano da ke jihar Kano. Wannan ya biyo bayan tumbuke Sarkin Kano, Malam Muhammadu Sanusi II da ofishin gwamnan jihar yayi. Rundunar jami'an tsaron da suka hada da 'ya
Gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, zai nada sabon mai martaba sarkin Kano yau bayan kwancewa Muhammadu Sanusi na biyu rawani.
Sarkin Borgu, mai martaba, Alh (DR) Muhammed S. Haliru Dantoro a ranar Asabar, 7 ga watan Maris ya amince dakatar da wasu manyan masarautar bayan wani taron gaggawa da aka gudanar a fadar Gbemusu.
Bayan sauke Muhammadu Sanusi II a daga saurautar sarkin Kano, gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya yi kira ga al'ummar jihar su kwantar da hakunlansu kuma za'a nada sabon sarki nan ba da dadewa ba.
A jiya ne Shugaban Najeriya Buhari ya yi wa mataimakinsa, Farfesa Yemi Osinbajo addu’ar Allah ya kara masa lafiya. Jaridar The Nation ta rahoto.
Kungiyar malaman jami’a ta ASUU sun shiga yajin aikin jan kunne na makonni biyu daga ranar Litinin. Shugaban kungiyar na kasa, Farfesa Biodun Ogunyemi ne ya sanar da hakan a karshen taron kwamitin masu ruwa da tsaki na kungiyar.
Labarin da ke shigo mana da duminsa na nuna cewa gwamnatin jihar Kano ta tsige mai martaba sarkin Kano, Muhammadu Sanusi na biyu, .
Cutar Covid-19 ya jefa duniya cikin hali na rudani. Inda mutane sama da 102,000 suka kamu da cutar sannan yawan mutane da ke mutuwa suna karuwa, hakan ya sanya mutane a fadin duniya suna kokarin kare kawunansu da iyalansu.
Ministan lafiya, Osagie Ehanire, ya sanar da samun wani mutum na biyu da ke dauke da cutar coronavirus a Najeriya. An ruwaito cewa mutumin ya yi hulda da dan kasar Italiya da ya shigo da cutar coronavirus Najeriya.
Labarai
Samu kari