ICPC ta gano ma'aikatan bogi 908 a hukumomin gwamnatin tarayya, inda rundunar 'yan sanda ta zo kan gaba da mutum 570 da ake zargin suna karɓar albashi.
ICPC ta gano ma'aikatan bogi 908 a hukumomin gwamnatin tarayya, inda rundunar 'yan sanda ta zo kan gaba da mutum 570 da ake zargin suna karɓar albashi.
Izala ta musanta kalaman da aka danganta wa Sheikh Kabiru Gombe kan Tinubu, ta ce labarin ƙarya ne, tare da kai ƙorafi ga jami'an tsaro don kama wanda ya yada shi.
Wani ma’aboci amfani da kafar sada zumunta twitter mau suna samitauma ya wallafa wani bidiyo mai cike da tausayi da alhini. Bidiyon na dauke da wani mutum da ke zane kakar shi bayan fasto y ace mishi mayya ce.hausa
Wata kungiya ta Matasan Arewacin Najeriya ta ba mutane biyu laifi bayan Gwamnatin Kano ta tsige Muhammadu Sanusi II. Ta ce laifin Buhari ne da kuma manya.
Wani babban malami a fannin tsarin siyasar Musulunci dake jami’ar Yusuf Maitama Sule, Kano, Farfesa Umar Muhammad Labdo ya bayyana cewa tsohon Sarkin Kano Muhammadu Sunusi ne ya kira ma kansa ruwa har ta yi awon gaba da rawaninsa.
A jiya Litinin 9 ga watan Maris na 2020 ne gwamnatin jihar Kano ta tsige Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ta katse masa hanzarin cika daya daga cikin burinsa na karshe a rayuwa. Watanni shida da suka wuce, tubabben sarkin a wata hi
Babban lauyan tsohon Sarkin Kano Malam Muhammadu Sunusi II, Abubakar Mahmoud SAN ya bayyana cewa tsohon Sarkin zai iya komawa kujerarsa idan ya tafi kotu, domin kuwa kotu na da ikon soke tsigewar da aka yi masa.
Wani matashi mai shekaru 27 mai suna Shafi’u Haruna ya shiga hannun rundunar ‘yan sandan jihar Katsina bayan da aka zargesa da kashe wata karamar yarinya mai suna Hamsiya Lawal. Kamar yadda rahoton ya bayyana, wanda ake zargin ya
Tsohon Ministan wasannin kasar nan ya ce Gwamnatin nan ba ta cika alkawarun ta ba. Mista Dalung ya kuma ce ya ji dadi da Buhari bai sake nada shi ba.
Tsohon sarkin na Kano, ya nuna godiya ga Allah a kan wannan kaddara da ta same shi, sannan ya yi kira ga al’umma das u zauna lafiya sannan su yi wa sabon sarki biyayya.
Tube rawanin Malam Muhammadu Sanusi II da Gwamnan Ganduje yayi a ranar Litinin ya ci gaba da jawo cece-kuce. Wasu na cewa ana tsammanin hakan za ta faru amma
Labarai
Samu kari