Shugaban Amurka Donald Trump ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu kan jagorancinsa wajen yaƙi da ’yan ta’adda, yana mai cewa Amurka za ta ƙarfafa haɗin gwiwa da Najeriya.
Shugaban Amurka Donald Trump ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu kan jagorancinsa wajen yaƙi da ’yan ta’adda, yana mai cewa Amurka za ta ƙarfafa haɗin gwiwa da Najeriya.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari da gwamnan jihar Nasarawa, Mista Abdullahi Sule suna ganawa a halin yanzu. Gwmana Sule ya iso fadar Aso Rock ne misalin karfe 10 na safe gabanin taron majalisar zartarwa na kasa da za a gudanar kamar
Atoni Janar na jahar Kano, Ibrahim Muktar ya ce gwamnatin jahar karkashin jagorancin Ganduje ba ta kori tsigaggen Sarki, Muhammadu Sanusi na II daga jahar ba.
Gwamnan jahar Delta, Ifeanyi Okowa ya shiga halin alhini da jimami biyo bayan mutuwar wasu hadimansa guda uku a jajjere cikin kwanaki biyar ta hanyoyi daban daban.
Ministar kiwon lafiya ta kasar Birtaniya, Nadine Dorries ta kamu da cutar coronavirus, kamar yadda ta bayyana da kanta a cikin wata sanarwa da ta fitar a ranar Talata, 10 ga watan Maris.
Akalla mutane hudu ne suka mutu a hannun jami’an hukumar yaki da fasa kauri, watau kwastam a garin Ibadan na jahar Oyo biyo bayan wata rikici data balle sakamakon kama wata motar fasa kauri da jami’an hukumar suka yi.
Gwamnatin jahar Katsina ta Gwamna Aminu Bello Masari ta sanar da dakatar da shugabar makarantar gwamnati ta larabci ta yan mata dake garin Fago a garin Daura, Fatima Yakubu biyo bayan mutuwar wata dalibar kwalejin, Fatima Maikano.
Wannan wani labari ne mai shiga zuciya sosai, labarin da ya faru a kasar Ukraine, kwanaki kadan da suka gabata. Amma duk da haka muna ganin yana da matukar amfani mu sanar da mutane...
Hukumar sauraron koke da yaki da rashawa ta jihar Kano ta ce za ta ci gaba da bincike a kan tubabben sarkin Kano, Alhaji Muhammadu Sanusi II, bayan umarni daga kotu. Kamfanin Dillancin Labaran Najeriya ya ruwaito cewa wata babbar
hugaban kungiyar 'yan ta'addan Boko Haram, Abubakar Shekau yayi martani a kan kyautar da hukumar jami'an farin kaya ta Amurka ta saka ga duk wanda ke da bayanai a kansa wadanda zasu bada damar kama shi. Hukumar jami'an tsaron ta f
Labarai
Samu kari