Izala ta musanta kalaman da aka danganta wa Sheikh Kabiru Gombe kan Tinubu, ta ce labarin ƙarya ne, tare da kai ƙorafi ga jami'an tsaro don kama wanda ya yada shi.
Izala ta musanta kalaman da aka danganta wa Sheikh Kabiru Gombe kan Tinubu, ta ce labarin ƙarya ne, tare da kai ƙorafi ga jami'an tsaro don kama wanda ya yada shi.
Shugaban Amurka Donald Trump ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu kan jagorancinsa wajen yaƙi da ’yan ta’adda, yana mai cewa Amurka za ta ƙarfafa haɗin gwiwa da Najeriya.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da sabbin mambobi a hukumomin gudanarwa na hukumar kula da tashoshin jiragen ruwan Najeriya, NPA da hukumar da kula da hanyoyi ruwan Najeriya, NIMASA.
Judith Nanangwe, matar aure ce da ke da goyon jariri mai wata daya a duniya. 'Yan sanda sun damke ta ne bayan da aka kama ta dumu-dumu da laifin sata a coci. Matar auren mai shekaru 24 na zama ne a titin Kob da ke Seeta a yankin
Shugabar hukumar tashar jiragen ruwa NPA, Hadiza Usman, ta karyata zargin da ake mata na cewar tana soyayya da gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, kuma wai hakan bane yasa aka bata matsayin shugar NPA.
Korarren sarkin Kano, Muhammadu Sunusi II ya dauki alwashin shigar da gwamnatin jahar Kano gaban kotu biyo bayan tsige shi da ya yi daga mukamin Sarautar Kano, tare da garkame shi.
Jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP) ta bayyana damuwarta bayan sauke sarkin Kano, Muhammadu Sanusi daga kujerarsa da gwamnatin jihar Kano ta yi kamar yadda The Punch ta ruwaito. A ranar Litinin ne gwamnatin jihar ta
Abubakar Mahmoud, babban lauyan Sanusi Lamido Sanusi, tsohon sarkin Kano, ya ce bayan sauke sarkin daga mulki, ya zabi a mayar da shi jihar Legas amma aka tilasta masa zuwa Nasarawa.
Gwamnatin jihar Kaduna ta ba Muhammadu Sanusi II gurbin aiki bayan tube masa rawani da gwamnatin jihar Kano tayi a ranar Litinin. Ta bashi gurbi ne a KADIPA, cibiyar habaka kasuwancin jihar. A wata takarda da ta fito daga gidan Ka
Ba kowace rana za ka iya ganin sarkin gargajiya cikin rigan turawa da hular hana Sallah ba. Bal kullum suna cikin Alkibba da rawani kamar yadda al’adar kasar Fulani ta tanada.
A lokacin da suke yara, suna da wushirya, kasin wuya dakuma launin fata iri daya. sau da yawa sukan saka takalmi iri daya kuma girman kafarsu daya. Daga yananyin wakar da suke so zuwa abinda ke birgesu na kyale-kyale, duk iri daya
Labarai
Samu kari