Trump ya sake yi wa Iran barazana, yana cewa Amurka za ta lalata gada ko tashar wutar lantarki duk lokacin da Iran ta kai hari kan jirgi a mashigar Hormuz.
Trump ya sake yi wa Iran barazana, yana cewa Amurka za ta lalata gada ko tashar wutar lantarki duk lokacin da Iran ta kai hari kan jirgi a mashigar Hormuz.
Kungiyar ECOWAS ta sake tabbatar da ƙaddamar da kuɗin ECO a shekarar 2027, tare da jaddada haɗin kan tattalin arziki da tsaro a yankin Yammacin Afirka.
A tattaunawarsa da jaridar Tribune ta wayar tarho ranar Litinin, Segun ya ce yanke shawarar fita daga jam'iyyar ne domin kare mutuncin magoya bayansa da ba a ga
Kotu ta umurci Shugaban hafsan sojojin Najeriya, Laftanal Janar Tukur Yusuf Buratai da ya mika sojojin da ake zargi da hannu wajen sakin Hamisu Bala wdume.
Oba na jihar Legas, Rilwan Akiolu ya kai ziyarar kara ga tubabben Sarkin Kano, Sanusi Lamido Sanusi a gidansa da ke Legas a daren Lahadi, 15 ga watan Maris. San
Gwamnan jahar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya koma jahar Kaduna bayan ya yiwa korarren sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II rakiya zuwa jahar Lagas a ranar Juma'a.
Karamin ministan harkokin kiwon lafiya, Adeleke Mamora ya bayyana cewa an samu wani likita dan Najeriya da ya rasa ransa a sakamakon annobar cutar Coronavirus a
Gwamnan ya mika wannan gayyata hatta ga tsofaffin jami’an hukumomin tsaron sirri watau DSS, da sauran jami’an hukumomin tsaro domin su baiwa gwamnatinsa shawarw
A jawabin da ya gabatar a wurin taron bayar da kyauta ga daliban, shugaba Buhari ya yaba wa masu shirya gasar tare da daliban da suka samu nasara a cikin daliba
Rahotanni da ke zuwa mana sun nuna cewa an dage taron masu ruwa da tsaki na jam’iyyar All Progressives Congress’ (APC) da aka shirya yi har sai baba ya gani.
Diraktan bankin cigaban nahiyar Afrika, shiyar Najeriya, Ebrima Faal, ya laburta cewa yan Najeriya na kasha kimanin bilyan 14 a shekara kan na-urar janareto da
Labarai
Samu kari