Babbar Kotun Tarayya ta ƙwace kadarori 48 da ake alaƙanta wa da tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami, bayan ta amince da buƙatar hukumar EFCC.
Babbar Kotun Tarayya ta ƙwace kadarori 48 da ake alaƙanta wa da tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami, bayan ta amince da buƙatar hukumar EFCC.
Rundunar 'yan sandan Kano ta tabbatar da cewa mutanen karamar hukumar Bichi sun kama dan bindiga bayan an yi kukan kura an kama shi da kayan sojoji.
An sake sallamar wasu majinyata 7 da suka warke daga cutar coronavirus daga cibiyar killacewa ta jihar Legas. Gwamna Babajide Sanwo-Olu ne ya yi sanarwar a shaf
A tsaka da adawa, likitoci 15 daga kasar China sun iso Najeriya a ranar Laraba don taya yakar muguwar cutar coronavirus. Gwamnatin tarayya ta karba wasu kayay
Yau ne Gwamnatin Najeriya ta yafewa manyan ‘Yan siyasa da Sojin da su ka yi laifi a shekarun baya. Buhari ya yafewa na hannun-daman Awolowo bayan shekaru 58.
Gwamnan jahar Kogi, Yahaya Bello ya dage dokar hana bude Masallatai, coci-coci da sauran wuraren ibada domin baiwa Musulmai da sauran mabiya addinai daban daban
Shugaba Muhammadu Buhari ya bada umurnin sakin yan gidan yari 2,600 a fadin tarayya domin rage cinkoso cikin gidajen gyara halin Najeriya. Ministan ya bayyana.
Wata kotun majistri dake zamanta a garin Yaba na jahar Legas ta kama wasu mutane 14 da laifin yin karan tsaye ga umarnin gwamnatin jahar na zama a gida don gudu
A cikin wata wasika da ya aike zuwa ga sakataren gwamnatin jahar, Abdulqadir Damboa, ya ce murabus din nasa ya fara aiki daga ranar Alhamis, 9 ga watan Afrilu.
Wani dan majalisar dokokin jahar Katsina, Malam Mustapha Rabe, ya bayar da tallafin naira miliyan 1.5 domin gina Masallaci a kauyen Muludu da ke mazabarsa.
‘Dan wasan Duniya Cristiano Ronaldo ya tare a wani da ya ci fiye da N3b a kasar Portgual. Katafaren gidan Tauraro Ronaldo na Naira Biliyan 3 ya na Kauyensu.
Labarai
Samu kari