Shugaban marasa rinjaye na Majalisar Dattawan Amurka, Chuck Schumer, ya ragargaji Donald Trump kan yakin Amurka da Iran. Ya ce ba za su amince ba.
Shugaban marasa rinjaye na Majalisar Dattawan Amurka, Chuck Schumer, ya ragargaji Donald Trump kan yakin Amurka da Iran. Ya ce ba za su amince ba.
Rundunar 'yan sandan Kano ta tabbatar da cewa mutanen karamar hukumar Bichi sun kama dan bindiga bayan an yi kukan kura an kama shi da kayan sojoji.
'Yan ta'addar sun kara kai wa wasu 'yan sandan hari a shingen kan hanya na gaba da suka tarar a kan hanyar Enugu zuwa Nasukka, inda suka raunata 'yan sanda guda
Shugaban kasar Chadi, Idriss Deby ya umarci sojojin kasarsa da kada su kuskura su bar 'yan uwansu sojojin Najeriya su saki mayakan ta'addanci na Boko Haram.
A cikin wani jawabi da NCDC ta fitar a yammacin ranar Asabar, ta bayyana cewa an samu mutum daya da aka tabbatar yana dauke da kwayar cutar a Legas, yayin da ak
Rundunar 'yan sandan jihar Zamfara ta ce ta samu sunayen manyan 'yan siyasar jihar rubuce a wata takarda a wani gidan tsafi a babban birnin jihar. Kwamishinan '
Wasu da ake zaton 'yan daba ne sun balle shaguba da wasu gidaje a yankin Alimosho a jihar Legas a ranar Asabar. An gano cewa 'yan daban sun je yankin ne daga ya
Tsohon dan siyasa jigo a jam'iyyar PDP, Farfesa Terhemba Shija ya sanar da barin jam'iyyar. Farfesa Shija ya kasance a PDP ne tun a shekarar 1999 inda ya kasanc
Cibiyar takaita yaduwar cututtuka a Najeriya NCDC ta sanar da cewa an samu karin mutane goma sha uku (13) da suka kamu da cutar Coronavirus (#COVID19) a Najeriy
Sojojin kasar Chadi, bisa umarnin shugaban kasarsu, Idris Derby, sun kashe dumbin mayakan kungiyar Boko Haram bayan sun yi wata doguwar musayar wuta a tsakanins
Wasu mutane 10 da suka kamu da cutar coronavirus a jihar Osun sun warke kuma an sallame su sun koma gidajensu. Gwamnan jihar Gboyega Oyetola ne ya ya bayyana ha
Labarai
Samu kari