A labarin nan za a ji cewa shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya aika wa majalisar wakilai bukatar a gaggauta gyara kundin tsarin mulkin Najeriya.
A labarin nan za a ji cewa shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya aika wa majalisar wakilai bukatar a gaggauta gyara kundin tsarin mulkin Najeriya.
Yakubu Musa da Ja’afar Ja’afar sun tuntubi mijin matar nan domin yi wa bangarorin adalci, ya jero dukkan abin da ya ce ya sani a zargin da ake yi wa Nasa'i Gwadabe.
Fitar da ta yi ne babu izininsa ya fusata shi har ta kai ga ya dauko wata adda ya datse mata hannu yayin da su ke tsaka da cacar baki bayan ta dawo gida," a cew
A daren ranar Asabar ne hukumar yaki da cututtuka ma su yaduwa a kasa (NCDC) ta sanar da samun karin sabbin mutane 49 da suka kamu da kwayar cutar covid-19 a fa
An kidime bayan an samu labarin annobar cutar Coronavirus a Kauyen Borno a daidai lokacin da ake fama da annobar cutar COVID-19 a Najeriya da sauran kasahe.
Mun kawo kanun abubuwan da Shugaban kasa Buhari ya fada game da Abba Kyari a jawabinsa na jiya. Daga ciki za a fahimci Abba Kyari ya na da kishin-kasa da amana.
Wasu na hannun-daman Buhari sun wanke Abba Kyari daga zargin masu zargi. Kakakin Buhari ya ce idan ana neman wanda Jama’a ba su fahimce shi ba, a samu Kyari.
Sanarwar na zuwa ne a daidai lokacin da jama'a ke cigaba da nuna fushinsu a kan yadda manyan hadiman gwamnati da sauran jama'a su ka yi watsi da dokokin dakile
An fara samun bullar annobar a Najeriya a cikin watan Fabrairu ta hannun wani baturen kasar Italiya da ya sauka a jihar Legas. Ya zuwa daren ranar Asabar, 18 ga
A cikin sanarwar da ta fitar a shafinta na tuwita, NCDC ta ce an samu karin sabbin mutane 23 da suka kamu da kwayar cutar Legas, 12 a Abuja da karin wasu 10 dag
A ranar Juma'ane fadar shugaban kasa ta sanar da mutuwar Kyari, sannan aka binne shi ranar Asabar bisa tsarin addinin Musulunci. A cikin wani jawabi da ya fita
Labarai
Samu kari