Kamfanin Amurka da Atiku Abubakar ya dauko haya kwanakin baya ya bayyana shirinsa na taimakawa shugaban hukumar bogi ya samu mafaka a kasar Amurka.
Kamfanin Amurka da Atiku Abubakar ya dauko haya kwanakin baya ya bayyana shirinsa na taimakawa shugaban hukumar bogi ya samu mafaka a kasar Amurka.
Yakubu Musa da Ja’afar Ja’afar sun tuntubi mijin matar nan domin yi wa bangarorin adalci, ya jero dukkan abin da ya ce ya sani a zargin da ake yi wa Nasa'i Gwadabe.
Kakakin hukumar KAROTA, Nabilusi Abubakar, ya sanar da kamfanin dillancin labarai na kasa (NAN), a ranar Litinin, cewa sun kama motoci 35. NAN ta rawaito cewa
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, a ranar Litinin ya bada gudunmuwar sabuwar asibitinsa ta Amana Hospital ga gwamnatin jihar domin yakar.
Gwamnatin jihar Edo ranar Litinin a babbar birnin jihar, Benin, ta sanar da sallamar mutum na bakwai mai fama da cutar Coronavirus bayan samun waraka daga cutar
Wani Limamin Masallaci ya rasa kujerarsa a kan sallar Juma’a a Kaduna. Wannan Limai ya dauki matakin daina sallar jami’i ba tare da ya tuntubi kwamitinsa ba.
Wannan sabon harin na zuwa ne bayan kwana daya da kai wani hari da aka kashe mutane 47 a kauyukan Danmusa da Safana na jihar Katsina. A ranar Litinin ne mazauna
Gwamnan jahar Imo, Hope Uzodinma ya bayyana cewa yana shirin sauya sunan jami’ar jahar Imo, zuwa sunan Abba Kyari, marigayi shugaban ma’aikatan shugaban kasa.
Zanga-zanga ta barke a jamhuriyyar Nijar ta nuna rashin goyon baya a kan dokar takaita zirga-zirga da gwamnatin kasar ta shimfida saboda dakile yaduwar corona.
Shahararren malamin nan na addinin Musulunci, Sheikh Ahmed Gumi, ya bayyana cewa tuni ya kammala shirin wurin fara Tasirin Al-Qur’ani mai girma, na azumin bana.
Gwamna Umara Zulum ya bada labarin abin da ya faru tsakaninsa da Abba Kyari a Aso Villa. Ya ce sau 6 yana zuwa Abuja ya na samun Kyari a ofis kafin karfe 8:00am
Labarai
Samu kari