Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta kara wa'adin da ta sanya domin dakatar da karbar sunayen 'yan takara zuwa 14 ga Yuli 2026 domin da 'yan siyasa karin lokaci.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta kara wa'adin da ta sanya domin dakatar da karbar sunayen 'yan takara zuwa 14 ga Yuli 2026 domin da 'yan siyasa karin lokaci.
Sanata Lindsey Graham ya yi martani cikin rashin tsoro ga barazanar Iran kwanaki biyar kafin rasuwarsa, bayan an nuna hotonsa a jana'izar Ali Khamenei.
A sanarwar da China ta fitar ranar Lahadi, ta bayyana cewa an tabbatar da samun mutane goma sha daya kacal da annobar cutar ta harba a fadin kasar. Kazalika, sa
Wasu jami’an yan sanda sun tarwatsa dandazon mutane da suka halarci zaman makokin wani matashi a jahar Kaduna. An gudanar da zaman makokin ne a ranar Asabar.
Gwamnonin Najeriya sun yi kira ga shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya sassauta dokar hana walwala da ya saka a musamman Jihohi biyu da babban birnin tarayya.
Gwamnatin Kano ta kafa kotu domin hukunta masu saba dokar kulle a lokacin annobar nan ta Coronavirus. Ganduje ya yi koyi da Gwamnatin Kaduna, ya kafa kotu.
Kazalika, gwamnan Zamfara, Bello Matawalle, ya sanar, a ranar Asabar, cewa rahoton hukumar NCDC ya tabbatar da cewa an samu mutum biyu da ke dauke da kwayar cut
Hadimin shugaban kasa Muhammadu Buhari, Ahmad ya yi kira ga yan Najeriya da su ajiye akidar siyasa da banbancin addini a gefe sannan su yi wa jahar addu’a.
Mun ji cewa Gwamnatin Sarkin Muhammad Salman ta sassauta dokar kulle da zaman gida a jihohin Kasar Saudi Arabiya daga makon gobe zuwa ranar 13 ga watan Mayu.
Jam'iyyar APC da hukumar kwastam ta kasa ta yankin Oyo/Osun a ranar Asabar sun kwatanta ikirarin gwamnatin jihar Oyo da rashin gaskiya. Idan za mu tuna gwamnati
A cewar gwamnan, akwai bukatar a rage yawan gawarwakin mutane da aka ajie a dakunan ajiyar domin samun wurin da za a ajiye sabbin gawarwakin mutanen da suka mut
Labarai
Samu kari