Tsohon Sarkin Qatar, Sheikh Hamad bin Khalifa Al Thani, ya rasu yana da shekara 74. Ya jagoranci kasar daga 1995 zuwa 2013 kafin ya mika mulki ga dansa.
Tsohon Sarkin Qatar, Sheikh Hamad bin Khalifa Al Thani, ya rasu yana da shekara 74. Ya jagoranci kasar daga 1995 zuwa 2013 kafin ya mika mulki ga dansa.
Uwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu ta roki Burna Boy, Davido da sauran manyan mawaka da su ba da ta su gudunmawar wajen taimakawa talakawa.
Mutum 93 ne suka rasu sakamakon annobar Coronavirus a Najeriya. Hukumar kula da cutuka masu yaduwa ta NCDC ce ta sanar da hakan a shafinta na Twitter a ranar Li
Cibiyar hana yaduwar cututtuka a Najeriya watau NCDC ta sanar da samun karin mutane 245 da suka kamu da cutar Coronavirus (#COVID19) a Najeriya a ranar Litinin.
Mutuwar Nagodi na daga cikin adadin mutanen da ke cigaba da mutuwa a Kano. Nasir Gwarzo, jagoran tawagar ma'aikatan lafiya da aka tura Kano, ya ce su na zargin
Kwalliya ta na cigaba da biyan kudin sabulu a atisayen KANTANA JIMLAN, wanda rundunar soji ta kirkira a karkashin atisayen LAFIYA DOLE domin karasa murkushe rag
Gwamnatin jihar Taraba ta ki amincewa da yara Almajirai 100 da gwamnatin jihar Nasarawa tayi kokarin kawo mata saboda ya sabawa yarjejeniyar kungiyar gwamnoni.
Duk da dai likafar annobar cutar korona tana ci gaba babu sassauci, gwargwado ana samun wani kaso na adadin wadanda suke samun waraka daga cutar kuma su mike.
Shugaban NCDC, Dr Chikwe Ihekweazu, ya ce duk da hukumar na zaton za a samu masu karya doka, amma hankalinta ya tashi da yadda ta ga ana turereniya a bankuna.
Rahoton NBS ya nuna cewa kaso 40.1 na jimillar 'yan Najeriya su na fama da talauci. Hakan na nufin cewa fiye da 'yan Najeriya miliyan 82.9 talakawa ne a sikelin
A halin yanzu, kasashen da annobar cutar korona ta durkusar sun bazama wajen neman bashi daga cibiyoyin hada-hadar kudi na duniya kamar Bankin Duniya da IMF.
Labarai
Samu kari