Rahotanni daga jam'iyyar APc sun nuna cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dauki mataimakinsa, Kashim Shettima a matsayin abokin takara a 2027.
Rahotanni daga jam'iyyar APc sun nuna cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dauki mataimakinsa, Kashim Shettima a matsayin abokin takara a 2027.
Sanata Ali Muhammad Ndume ya yi magana kan abubuwan da suka shafi tsaron Najeriya, tattali da yaki da talauci bayan zama da Bola Tinubu a fadar shugaban kasa.
Yayin ganawarta da manema labarai bayan an sallameta, matar ta kafe a kan cewa damafara kawai ake yi da sunan cutar a Najeriya, saboda har yanzu ba ta ga sakama
Boss ya bayyana haka ne yayin da taron manema labaru da kwamitin ke shirya duk rana a Abuja don sanar da yan Najeriya halin da ake ciki game da aikin da take yi
Wadanda harin ta sama da kasa ya salwantar da rayukansu da safiyar Lahadin sun hadar da wani fasto da aka kone cocinsa kurmus, wani makaho da wasu mutum uku.
Shugaba Muhammadu Buhari ya yi taro da kungiyar gwamnonin Najeriya wadanda suka kamu jagorancin gwamna jihar Ekiti, Kayode Fayemi a yau Litinin, 18 ga Mayu.
Tsohon manajan NSE, Lekan Fadina, ya kwatanta sabon shugaban fadar ma'aikatan shugaban kasa Muhammadu Buhari, Ibrahim Gambari da gogaggen dan difulomasiyya.
Shugaban karamar hukumar, Alhaji Nasiru Kuniya, shi ne ya bayar da shaidar hakan cikin wata sanarwa da ya sanya hannu a kai kuma aka gabatar wa manema labarai.
Nana Aisha {RA} tana cewa: Manzon Allah {SAW} ya kasance idan goma karshe suka zo na Ramadan yana raya dare, ya kuma tashi iyalansa, ya dage, ya kara kaimi.
Hadimi na musamman ga Shugaban kasa Muhammadu Buhari a kafafen yada labarai, Femi Adesina, ya bayyana cewa shugaban kasar ba zai yi wani jawabi ga jama'a ba.
A yau Litinin, 18 ga watan Mayu ne ake tsammanin shugaban kasa Muhammadu Buhari zai yi jawabi ga al'umma kan sabbin hanyoyin yakar annobar Coronavirus a kasar.
Labarai
Samu kari